Sabon Farashin Man Fetur
Gwamnatin shugaba Donald Trump ta cire takunkumi kan man Iran yayin da ake tsaka da yaki da Tehran. Iran za ta samu damar sayen makamai da kudin da ta samu.
Yayin da farashin gangar danyen mai ke ci gaba da tashi a kasuwannin duniya, matatar Dangote a Najeriya ta sanar da karin kudin litar fetur da N70.
Gwamnatin Amurka ta sake yin magana kan janye takunkumin da ta kakabawa danyen man Iran yayin ake ci gaba da samun hauhawar farashin mai a kasuwar duniya.
Gwamnatin Amurka ta fara duba yiwuwar dage takunkumin da ta sanya kan mama Iran da ke kam hanya domin rade radadin tsadar makamashi a kasuwannin duniya.
Mambobin kungiyar tarayyar Turai sun bayyana cewa ba za su karbi bukatar Amurka na tura sojoji su raka jiragensu na ruwa zuwa mashigar Strait of Hormuz ba
Shugaba Tinubu ya naɗa Fola Adeola shugaban kwamitin garambawul ga fannin man fetur. Manufar ita ce jawo jarin $10bn da gyara tsarin makamashin Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta ce ba za ta saka hannu wajen kayyade farashin fetur ba duk da tashin hankali a Gabas ta Tsakiya da ya jawo sauye-sauyen farashin mai a kasuwanni
A labarin nan, za a ji gwamnati ta dauki mataki yayin da farashin fetur ke tashin gwauron zabo a duniya, a yanzu Shugaba Bola Tinubu zai wadata kasa da CNG.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin ruwan Amurka ta sanar da cewa jami'anta ba za su iya raka jiragen mai da ke son wucewa ta Hormuz ba a yanzu.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari