Muhammadu Sa'ad Abubakar
Kungiyar Dattawan Arewa ta tura sakon ta'aziyya ga al'umma da kuma Sarkin Musulmi bayan kisan Sarkin Gobir, Alhaji Isa Bawa da 'yan bindiga suka yi.
Yan bindiga sun kashe Sarkin Gobir Isa Muhammad Bawa bayan sun yi garkuwa da shi. Mun tattaro muku tarihin sarkin Gobir da tarihin masarautar Gobir da Gobirawa.
Kungiyar hadin kan addinai ta NIREC ta yi kira ga shugaba Bola Tinubu kan biyan bukatun talakawa masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a fadin Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya ce tattalin arzikin kasar na kan hanyar farfadowa, ya kuma tabbatar wa ‘yan kasar cewa gwamnatinsa za ta kara yin kokarin biyan bukatunsu.
Sarkin Musulmi, Sultan Sa'ad Abubakar ya jagoranci sarakunan gargajiya ciki har da Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi domin ganawa da Bola Tinubu a Abuja.
Gamayyar kungiyoyin Musulmi a Najeriya sun gargadi gwamnan Sokoto, Ahmad Aliyu kan cigaba da girmama mai alfarma Sarkin Musulmi a matsayinsa na jagora babba.
Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu, yasa hannu kan yi wa dokar masarautu a jihar kwaskwarima. Hakan ya hana Sarkin Musulmi ikon nada hakimai da dagatai baki daya.
Majalisar kolin addinin Musulunci a Najeriya (NSCIA) ta yi kira ga yan siyasa kan girmama sarakuna musamman wadanda suke rike da jaggorancin addini a cikinsu.
Malamai a Arewacin Najeriya sun bayyana cewa, ba za su amince ba a taba martabar Sakin Musulmi alhali suna kallo. Sun bayyana matsayarsu kan ci gaba da mulkin.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari