Ginin Tituna
A labarin nan, za a ji cewa Dave Umahi, Ministan ayyuka na Najeriya ya sanar da cewa majalisar zartarwa ta amince da fitar da sama da N400bn domin wasu ayyuka.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya samu karin lambar yabo, wannan karon daga kungiyar Injiniyoyi ta NICE saboda ingantattun aiki a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa Ministan Tinubu ya fadi gaskiya kan kwangilar titin Legas zuwa Calabar.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin jihar Kaduna ta dauki alkawarin kammala dukkanin tsofaffin ayyuka a jihar kafin karshen mulkin Uba Sani a 2027.
Ministan ayyuka na tarayya, Dave Umahi ya bayyana cewa za a kashe Naira tiriliyan 3 wajen wasu muhimman tituna a jihar Sokoto da Kebbi karkashin Bola Tinubu.
Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da kashe N6.5bn don fadada titin garin Misau mai tsawon kilomita 7.5, wanda za a kammala nan da karshen shekarar 2025.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya jagoranci gwamnonin Arewa maso Gabas wajen ganawa da Bola Tinubu inda suka bukaci kammala manyan ayyukan hanyoyi 17.
Bincike ya nuna cewa jihar Lagos ta fi kowace jihar amfana da ayyukan da majalisar zartarwa da kasa ta amince a yi su a shekara biyu na Bola Tinubu, ta samu N3.9tn
A labarin nan, za a ji yadda tsautsayi ya fada kan wata baiwar Allah, yaranta biyu da jikarta gida a Zariya bayan mamakon ruwan sama da ya jawo rushewar wani gini.
Ginin Tituna
Samu kari