
Ginin Tituna







Gwamnatin tarayya za ta kashe akalla Naira bikiyan uku domin duba lafiyar gadojin sama da ke jihar Legas domin gano halin da su ke ciki da zummar adana su.

Gwamnatin jihar Kwara ta karrama Alhaji Abubakar Tafawa Balewa yayin da aka sanya wa katafaren sunansa. Remi Tinubu ta ziyarci jihar Kwara domin bude aiki.

Gwamnan jihar Yobe ya raba tallafin kudi ga wasu talakawa masu aikin saran itace, matafiya da masu aikin titi. Gwamnan ya raba kudin ne yayin ziyarar ba zata.

Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya umarci rufe asusun jihar da ke dukan bankunan yan kasuwa har sai an kammala bincike inda ya yi musu gargadi.

A watan da ya gabata, David Umahi ya ba Julius Berger wa’adin kwanaki bakwai da ya karbi tayin gwamnati na N740.79bn domin kammala aikin titin Abuja-Kaduna.

Gwamnan Kano ya dauko yin aiki a karkara yayin da ya kaddamar da hanya a karamar hukumar Tofa. Abba ya ce hanyar za ta rage tahowa daga karkara zuwa birane.

An ce lamarin ya faru ne da misalin karfe 6 na yamma a kusa da kauyen Kucheri da ke Tsafe, inda maharan suka yi wa motoci kwanton bauna tare da bude masu wuta.

Gwamnatin tarayya ta hannun ma’aikatar ayyuka za ta kawo sabon tsarin karbar haraji a kan titin Abuja zuwa Keffi da mayar da Keffi-Akwanga-Markurdi zuwa hannu biyu.

Rahotannin da muka samu da safiyar Litinin ya nuna cewa wani bene mai hawa 2 ya ruguje a layin Amusu da ke jihar Legas, hukumar LASEMA ta ce abin ya zo da sauki.
Ginin Tituna
Samu kari