Haduran mota a Najeriya
A wannan labarin, gwamnan Kaduna, Uba Sani ya mika ta’aziya ga iyalan wadanda su ka rasu a hadarin mota da ta afku a Saminaka da ke karamar hukumar Lere.
Rahotanni sun tabbatar da cewa akalla mutane 36 sun rasa rayukansu yayin halartar bikin Maulidi bayan mummunan hatsarin mota a Lere da ke jihar Kaduna.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Ogun ta tabbatar da ɓatan wasu mutum w bayan jirgin ruwan da suke ciki ya kife, ta ce ana ci gaba da koƙarin lalubo gawarsu.
Wani mummunan hatsarin mota ya auku a kan titin hanyar Zaria zuwa Kano. Hatsarin ya yi sanadiyyar rasuwar mutum tara yayin da wasu mutum uku suka raunata.
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) reshen jihar Ondo , ta tabbatar da aukuwar wani mummunan hatsarin mota wanda ya salwantar da rayukan mutum16.
Mutum ɗaya ya rasa ransa a karshen makonnan a jihar Bayelsa lokacin da wani jirgin ruwa ya kife bayan ya ɗauko mutane a yankin karamar hukumar Ijaw ta Kudu.
An samu hadarin babbar mota tirela a jihar Ogun inda tsohuwa da jikarta suka rasu bayan tirela ta markade su har lahira. Wadanda suka ji rauni suna kwance a asibiti.
Masu ababen hawa da ke bin titin Anthony Oke zuwa Gbagada ta babbar hanyar Oshodi-Apapa sun tsallake rijiya da baya yayin da yanka dauke da gas ta fadi.
An tafka gagarumar asarar rayuka a jihar Kaduna bayan motoci biyu sun yi taho mu gama da juna a Zaria inda mutane 11 su ka rasu nan take, mutum hudu kuma na asibiti.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari