Haduran mota a Najeriya
FRSC ta shawarci matafiya su sauya hanyar da suke bi daga Abuja zuwa Kaduna yayin da aka samu cunkoso a tsakanin Nasarawa da Azaga, daga Katari zuwa Jere.
Mutane 16 sun rasu a hatsarin motar bas daga Jos zuwa Legas a ranar 8 ga Mayu, 2026, a Osara jihar Kogi, sakamakon gudun wuce sa'a da direba ya yi.
Hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Kano ta sanar da mutuwar wasu maniyyata guda biyu da suka rasu sakamakon hatsarin mota a yankin Rimin Gado a jihar.
Mataimakin kakakin Majalisar dokokin jihar Nasarawa, Rt. Hon. Muhammad Adamu Oyanki ya sha da kyar a wani hatsarin mota da ya rutsa da shi a hanyar Keffi.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar daya daga cikin hadiman Gwamna Nasir Idris Kauran Gwandu da wasu kansiloli biyu a hanyarsu ta zuwa filin taron APC a Abuja.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu wakilan jam’iyyar APC uku daga Benue sun rasu bayan hatsarin mota yayin tafiya zuwa taron shiyyar Arewa ta Tsakiya.
Wasu fusatattun mutane sun kai hari kan ofishin hukumar FRSC a Benin. Shugaban hukumar ya yi Allah wadai da harin da ya jawo mutuwar jami'insu daya.
Rundunar yan sanda a jihar Enugu ta tabbatar da rasuwar fasinjoji 11 bayan wata babbar bishiya ta fado kansu bayan sun tsaya a karkashinta suna tafiya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nuna alhininsa bayan rasuwar mutane sama da 30 a mummunan hatsarin mota da ya faru a karamar hukumar Gezawa.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari