Haduran mota a Najeriya
Tsohon mataimakin gwamnan Bauchi, Sanata Baba Tela, ya rasa 'ya'yansa biyu, Mustapha da Ummi, bayan mummunan hatsarin mota a hanyar Bauchi zuwa Azare.
An tabbatar da mutuwar fasijoji 18 daga cikin 20 da wata motar bas ta dauko a hanyarsu ta komawa gida a Sakkwato, sun gamu da hatsari a jihar Kebbi.
Jam'iyyar APC a jihar Osun ta tabbatar da cewa mutum daya ya mutu a yayin da suke kan hanyar yakin neman zabe a jihar Osun, babbar motata burma kansu.
Rundunar yan sanda reshen jihar Adamawa ta tabbatar da aukuwar hatsarin, ta ce jami'ai sun fara gudanar da bincike don gano abin da ya haifar da hatsarin.
FRSC ta shawarci matafiya su sauya hanyar da suke bi daga Abuja zuwa Kaduna yayin da aka samu cunkoso a tsakanin Nasarawa da Azaga, daga Katari zuwa Jere.
Mutane 16 sun rasu a hatsarin motar bas daga Jos zuwa Legas a ranar 8 ga Mayu, 2026, a Osara jihar Kogi, sakamakon gudun wuce sa'a da direba ya yi.
Hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Kano ta sanar da mutuwar wasu maniyyata guda biyu da suka rasu sakamakon hatsarin mota a yankin Rimin Gado a jihar.
Mataimakin kakakin Majalisar dokokin jihar Nasarawa, Rt. Hon. Muhammad Adamu Oyanki ya sha da kyar a wani hatsarin mota da ya rutsa da shi a hanyar Keffi.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar daya daga cikin hadiman Gwamna Nasir Idris Kauran Gwandu da wasu kansiloli biyu a hanyarsu ta zuwa filin taron APC a Abuja.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari