Haduran mota a Najeriya
Mutane 6 ne suka kone kurmus bayan motar gas ta fashe a kusa da sojoji a jihar Kogi. Lamarin ya tayar da wutar da ta yi sanadin konewar wasu motoci a wajen.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Bauchi, Sanata Baba Tela ya mika komai ga Allah SWT, ya ce babu wanda ya isa ya kalubalanci hukucin da Ya yanke a duniya.
Shugaban hukumar kwastam ta Najeriya (NCS), Adewale Bashir Adeniyi, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta rage harajin da ake karba kan shigo da motoci.
Tsohon mataimakin gwamnan Bauchi, Sanata Baba Tela, ya rasa 'ya'yansa biyu, Mustapha da Ummi, bayan mummunan hatsarin mota a hanyar Bauchi zuwa Azare.
An tabbatar da mutuwar fasijoji 18 daga cikin 20 da wata motar bas ta dauko a hanyarsu ta komawa gida a Sakkwato, sun gamu da hatsari a jihar Kebbi.
Jam'iyyar APC a jihar Osun ta tabbatar da cewa mutum daya ya mutu a yayin da suke kan hanyar yakin neman zabe a jihar Osun, babbar motata burma kansu.
Rundunar yan sanda reshen jihar Adamawa ta tabbatar da aukuwar hatsarin, ta ce jami'ai sun fara gudanar da bincike don gano abin da ya haifar da hatsarin.
FRSC ta shawarci matafiya su sauya hanyar da suke bi daga Abuja zuwa Kaduna yayin da aka samu cunkoso a tsakanin Nasarawa da Azaga, daga Katari zuwa Jere.
Mutane 16 sun rasu a hatsarin motar bas daga Jos zuwa Legas a ranar 8 ga Mayu, 2026, a Osara jihar Kogi, sakamakon gudun wuce sa'a da direba ya yi.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari