Jihar Rivers
Mataimakiyar gwamnan jihar Ribas, Farfesa Ngozi ya yanki katin zama cikakkiyar yar APF, ta jaddada goyon bayanta ga Fubara da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
PDP ta dakatar da shugaban riƙo na Rivers, Robinson Ewor, saboda goyon bayan Wike; jam'iyyar ta jaddada cewa Wike korarre ne kuma Fubara ya riga ya koma APC a bara.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi magana kan siyasarsa. Nyesom Wike ya ce siyasarsa za ta fuskanci barazana idan gwamnan Rivers ya yi tazarce.
Shugaban APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya ayyana Gwamna Siminalayi Fubara a matsayin jagoran jam’iyyar a Jihar Rivers bayan ya sauya sheka.
Gwamna Siminalayi Fubara ya fara fuskantar kalubalen bayan barin jam'iyyar PDP, ana zargin ya aaba yarjejeniyar sulhu da Tinubu ya yi masu a Aso Rock.
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya zargi Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, da karya yarjejeniyar da Shugaba Bola Tinubu ya sasanta.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta tanka bayan Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce ba ta da matsguni a siyasar jihar Rivers.
Majalisar dokokin Rivers ta ki karbar kyautar Kirsimeti ta N100,000 daga Gwamna Fubara, tana mai zargin gwamnan da saɓa wa dokokin kashe kuɗaɗe da kin mutunta su.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa ba dole sai Gwamna Fubara ya nemi izininsa sannan zai iya sauya sheka daga PDP zuwa APC mai mu'ki ba.
Jihar Rivers
Samu kari