Jihar Rivers
Fadar shugaban kasa ta warware zare da abawa kan rikicin siyasar Rivers. Ta bayyana matsayin Gwamna Siminalayi Fubara da Nyesom Wike a jihar mai arzikin mai.
Babban alkalin jihar Ribas ya yi fatali da bukatar Majalisar dokoki na kafa kwamitin binciken Gwamna Fubara da mataimakiyarsa, Farfesa Ngozi Odu.
Nazarin dambarwar siyasar 2027 a jihohin Kano, Rivers, da wasu jihohi 3 gabanin 2027; sauya shekar Fubara da dambarwar Abba Kabir Yusuf da Kwankwaso a Kano.
Hadimin gwamnan jihar Rivers, Darlington Orjiya yi ikirarin cewahar yanzu majalisar dokokin juhar ba ta sanar da Fubara shirinta na sauke shi daga mulki ba.
Kotun tarayya da ke Abuja ta bayyana cewa za ta yi hukunci a ranar 9 ga Maris kan karar da aka shigar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu siyasar Rivers.
Babbar kotun jihar Rivers mai zama a Fatakwal ta umarci babban alkalin jihar da kada ya karbi takarda ko bin umarnin Majalisa game da tsige Gwamna Siminalayi Fubara.
Yan majalisar dokokin jihar Rivers hudu da suka janye daga shirin tsige Gwamna Siminalalayi Fubara da mataimakiyarsa, sun yi amai sun laahi cikin kwanaki biyu kacal.
Wasu daga cikin 'yan majalisar dokokin jihar Rivers sun janye daga shirin tsige Gwamna Siminalayi Fubara. Sun bayyana dalilin da ya sanya suka yi hakan.
Ministan Abuja, Nyesom Wike na gwabza rikici da 'yan siyasa masu rike da madafun iko. Yana rikici da gwamnonin Bauchi, Rivers, Oyo da sakataren APC na kasa.
Jihar Rivers
Samu kari