Jihar Rivers
Babbar kotun jihar Rivers mai zama a Fatakwal ta umarci babban alkalin jihar da kada ya karbi takarda ko bin umarnin Majalisa game da tsige Gwamna Siminalayi Fubara.
Yan majalisar dokokin jihar Rivers hudu da suka janye daga shirin tsige Gwamna Siminalalayi Fubara da mataimakiyarsa, sun yi amai sun laahi cikin kwanaki biyu kacal.
Wasu daga cikin 'yan majalisar dokokin jihar Rivers sun janye daga shirin tsige Gwamna Siminalayi Fubara. Sun bayyana dalilin da ya sanya suka yi hakan.
Ministan Abuja, Nyesom Wike na gwabza rikici da 'yan siyasa masu rike da madafun iko. Yana rikici da gwamnonin Bauchi, Rivers, Oyo da sakataren APC na kasa.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose, ya ce Shugaba Bola Tinubu ba zai sadaukar da Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, domin Gwamna Siminalayi Fubara ba.
Shugaban masu rinjaye da wani dan Majalisa daya sun bayyana cewa ba su goyon bayan tsige Gwamna Fubara, tare da mataimakiyarsa , Farfesa Ngozi Odu.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta cafke wani fasto a jihar Rivers kan zargin shirin raba Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo, da duniya.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Ribas ta tbbatar da mutuwar mutum shida yan gida daya bayan sun kwanta barci a gida, ana zargin hayakin janareta ya kashe su.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar dokokin Ribas ta bayyana ɓacin rai bisa abin da ta kira katsalandan a kokarinta na tsige Gwamna Siminalayi Fubara.
Jihar Rivers
Samu kari