Rabiu Kwankwaso
Alam sun nuna cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi za su sauya sheka daga jam'iyyar ADC zuwa NDC. An gargade su kan sauya sheka daga ADC.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin jam'iyyar NDC sun ziyarci tsohon gwamnan Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso bayan sun nemi ya dawo jam'iyyar.
Jam’iyyar NDC ta fito fili ta musanta rahotannin da ke cewa ta miƙa tikitin shugaban ƙasa ga Peter Obi da Rabiu Kwankwaso, tana mai cewa asusun X na bogi ne.
A labarin nan, za a ji cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi hasashen dalilin da zai jawo rushewar jam'iyyar APC yayin da APC ke tara gwamnoni kafin 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da wasu daga cikin abubuwan da ya tattauna a baya da shugaba Bola Tinubu ya kira shi Abuja
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nuna cewa bai raba dan kamfai a matsayin tallafi ba. Ya ce ya barranta da matan kuma suma sun nemi gafarar Allah a wani taro a Kano.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Peter Obi da Rabiu Kwankwaso na kokarin hada tikitin hadin gwiwa a karkashin ADC tare da jan hankalin shugabannin Arewa su mara musu baya kafin zaben fidda gwani.
A labarin nan, za a ji masoya Peter Obi da Rabi'u Musa Kwankwaso sun ce sun fara fuskantar ƙalubale, kuma sun shirya saboda akwai alamun tafiyarsu za ta yi kyau.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari