Rabiu Kwankwaso
Mai magana da yawun kungiyar Kwankwasiyya, Mansur Kurugu, ya yi magana batun rashin lafiyar Rabiu Musa Kwankwaso. Ya ce ya yi tafiya zuwa kasar waje.
Kungiyar Lauyoyin Najeriya (NBA) ta yanke shawarar rubuta koke ga ‘yan sanda kan kalaman Rabiu Kwankwaso da ake zargin ya tsoma baki a shari’ar zaɓen Kano a 2019.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya nuna alhinininsa kan harin ta'addancin da aka kai a jihar Kwara.
Rikici na kara zafi tsakanin magoya bayan Gwamna Abba Kabur Yusuf da yan Kwankwaso,an fara nunawa juma yatsa kan wasu kwangilolin gwamnatin Kano.
A labarin nan, za a ji cewa Kwankwasiyya ta yi kakkausar suka ga masu bayyana cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ne a barar da damarsa ta komawa APC.
Shugaban jam'iyyar APC ta kasa, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya bayyana shirin jam'iyyar kan madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Tsagin NNPP karkashin jagorancin Agbo Major ya nanata cewa Sanata Kwankwaso ba shi da alaka da jam'iyyar a matakin jihar Kano ko a kasa baki daya.
Peter Obi ya ce "matsayin lamba ɗaya" zai nema a zaɓen 2027, inda ya yi watsi da zama mataimakin Atiku ko Kwankwaso a jam'iyyar ADC yayin yakin neman zaɓen AMAC.
Sanata Hanga ya umarci tsofaffin shugabannin NNPP su dawo da motocin da ya ba su bayan sauya sheka zuwa APC a Kano; AA Zaura ya yi alkawarin ba su wasu sababbi.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari