Rabiu Kwankwaso
Rabiu Kwankwaso ya bayyana cewa kofar shi a bude take wajen yin sulhu da Abba Kabir. Ya ce sun yi sulhu da Ganduje a baya duk da abubuwa marasa dadi da suka faru.
Tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan sabanin da ake samu tsakanin 'yan Kwankwasiyya da mutanen Atiku Abubakar a kafar sadarwa.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya bukaci gwamnatin Najeriya ta gaggauta daukar matakan da suka dace domin magance matsalar tsaron Najeriya da ya shafi jihohi da dama.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa yana cikin jam'iyyar NDC tare da Peter Obi, Nasiru Gawuna da Aminu Abdulsalam Gwarzo. Ya ce za su yi aiki tare a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa daya daga cikin manyan 'yan jam'iyyar APC a Kano, Fa'izu Alfindiki ya ce lokaci ya yi da Sanat Rabiu Musa Kwankwaso zai bar NDC.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana gaskiyar abin da ya faru bayan jam'iyyar NDC ta sauya sunayen wasu 'yan takara da Kwankwaso ya tsayar.
Tsohon hadimin marigayi Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya ba da shawara ga madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya fice daga jam'iyyar NDC.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar shugaban kasa na NDC a zaben shekarar 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar ficewa daga jam'iyyar.
Tsugunne ba ta kare ba tsakanin shugabannin jam'iyyar NDC a Kano da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Sun zarge shi da yin kaka-gida kan komai a jam'iyyar.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari