Rabiu Kwankwaso
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi na shirin ficewa daga jam'iyyar ADC. Majiyoyi sun bayyana dalilin da ya sa za su yi hakan.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Kungiyar Kwankwasiyya ta tabbatar da cewa jagoranta, Dr. Rabiu Kwankwaso da Peter Obi za su sauya sheka daga ADC zuwa NDC a ranar Litinin ko Talata mai zuwa.
Ana shirin zaben, jam’iyyar ADC ta sake fadawa cikin rikici kan tikiti takarar shugaban kasa tsakanin Peter Obi, Atiku Abubakar, Rabiu Kwankwaso da Rotimi Amaechi.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana kwarin gwiwa na cewa kotunan kasar nan za su iya abin da ya dace, amma duk da haka ana duba batun ADC.
A labarin nan, za a ji cewa daga daga cikin manyan Kwankwasiyya kuma na kusa da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, Kabiru Adamu Abdullahi ya bar jam'iyyar ADC.
Alam sun nuna cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi za su sauya sheka daga jam'iyyar ADC zuwa NDC. An gargade su kan sauya sheka daga ADC.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin jam'iyyar NDC sun ziyarci tsohon gwamnan Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso bayan sun nemi ya dawo jam'iyyar.
Jam’iyyar NDC ta fito fili ta musanta rahotannin da ke cewa ta miƙa tikitin shugaban ƙasa ga Peter Obi da Rabiu Kwankwaso, tana mai cewa asusun X na bogi ne.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari