Rabiu Kwankwaso
A labarin nan, za a ji cewa kwamitin majalisar Amurka ya gabatar da kuduri a kan zargin kisan kiristoci a Najeriya, tare da neman a sanya takunkumi ga Kwankwaso.
An shiga jimami bayan rasuwar Alhaji Muhammad Nasir Isah Tsauri, shugaban tafiyar Kwankwasiyya a Katsina; Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yaba da jajircewarsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya yi jawabi a kan zargin siyasar uban gida a tsakaninsa da Uba Sani, da sabanin Abba da Kwankwaso.
Rikicin da ya bullo a jam'iyyar APC a Kano ya fara daukar hankali. Hadimin Kwankwaso ya tsokani mutanen Abba Kabir da suka koma APC daga jam'iyyar APC.
Jagora a jam'iyyar ADC, Peter Obi ya ziyarci kasuwar Singer da ke Kano bayan 'yan kasuwa sun yi asarar miliyoyin Naira a sanadiyyar gobara da aka yi da dare.
Jam'iyyar APC ta fara fuskantar rikici a Kano bayan sauya shekar Abba Kabir Yusuf. Bangaren Barau Jibrin da Abdullahi Ganduje sun yi taro daban-daban maimakon haduwa
Dr. Yusuf Bello Danbatta ya kare Gwamna Abba Yusuf, inda ya ce bai ci amanar Kwankwaso ba. Ya ce sauya sheka al'ada ce a siyasar Kano da Kwankwaso ya fara.
A labarin nan, za a ji cewa har yanzu ana matsa lamba domin a hade tsofaffin yan takarar Shugabannin kasa, Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karbi 'yan Kwankwasiyya mazauna Dubai a tafiye-tafiye da ya yi zuwa kasar waje. Ya yi magana kan sauya shekar Abba Kabir.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari