Rabiu Kwankwaso
Wasu majiyoyi na ganin saka sunan Rabiu Musa Kwankwaso a kudirin dokar Amurka kan ‘yancin addini zalunci ne ba tare da hujja, suna jaddada zaman lafiya da adalci.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar tarayya da ke wakiltar Wudil da Garko ya bayyana takaicin yadda wasu 'yan majalisar Amurka suka yi wa Kwankwaso sharri.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf, ta musanta batun cewa tana shirin hana Rabiu Musa Kwankwaso shigowa cikin garin Kano.
Mataimakin gwamnan jihar Kano, Kwamared Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya bukaci a cire sunan Rabiu Musa Kwankwaso a cikin kudirin dokar da aka gabatar a Amurka.
Yafiyar Kwankwasiyya ta yi fatali da matakin wasu yan Majalisar Amurka na aa aunan Kwankwaso a jerin wadanda ake zargi da tauye hakkin addini a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Injiniya Buba Galadima ya bayyana shirin da jam'iyyar mai mulki, APC ke yi a Kano wajen hana Rabiu Musa Kwankwaso zuwa jiharSA.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya yi magana kan zargin da aka yi wa Sanata Rabiu Kwankwaso a Amurka. Ya ce babu kamshin gaskiya a zargin Amurka.
Fasto Isaac Idahosa da ya yi takara da Kwankwaso ya kalubalanci 'yan majalisar Amurka kan barazanar da suka fara tare da batun saka masa takunkumi.
A labarin nan, za a ji cewa Bulama Bukarti, fitaccen lauya a Najeriya ya ce akwai shakku a yunkurin bayyana cewa ana yi wa kiristoci kisan gilla a Najeriya.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari