Rabiu Kwankwaso
Kakaki a NDC ya maida wa Bashir Ahmad martani da ya ce 'dan takarar shugaban kasa zai canza jam'iyya. Theo Abu Agbada ya ce Rabiu Kwankwaso da Peter Obi suna nan.
Sanata Seriake Dickson da ke jagorantar NDC a Najeriya ya bayyana cewa za a iya kifar da Bola Tinubu a zaben 2027 idan aka yi zabe na adalci da gaskiya.
A labarin nan za a ji jagoran Kwankwasiyya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya kwantar da hankulan 'yan jam'iyyar NDC game da kalubalen shari'a gabanin 2027.
Abin da Peter Obi da Rabiu Kwankwaso suka guje wa a ADC ya biyo su har NDC. Shugabannin jam'iyyar ta NDC mai adawa sun fara zama domin hana soke masu rajista.
Olusegun Obasanjo, Rabiu Kwankwaso, Aminu Tambuwal, Aminu Gwarzo, Murtala Garo sun je nada Garkuwan Kano da Sarkin Fulanin Ja'idinawan Kano a fadar Sanusi II
Jam'iyyar NDC ta tabbatar wa yan takararta cewa hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke ba zai hana shiga babban zaben 2027 ba, za ta daukaka kara.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Fitaccen Fasto Elijah Ayodele ya musanta zargin bata suna da Rabiu Musa Kwankwaso ya yi masa, yana mai cewa kalamansa na annabci ba hari ba ne ga kowa.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari