Rabiu Kwankwaso
Jagoran jam'iyyar NNPP a Najeriya Buba Galadima ya ce mutanen Rabiu Kwankwaso sun hada kai da sauran 'yan adawa ne domin an shirya musu makarkashiya a 2027.
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC), ta kwato motocin gwamnati daga wajen wasu tsofaffin kwamishinoni.
Tsohon hadimin Gwamna Abba Kabir, Hon. Abba Dala ya nuna damuwa kan kashe-kashe da ake yi a Arewacin Najeriya inda ya gargadi sake zaben APC a wani tsohon bidiyo.
Wata kungiya mai suna Kano Peace Coalition Group ta zargi jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da neman tayar da zaune tsaye a Kano.
Jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa tattaunawarsa da Gwamna Seyi Makinde ta fi maida hankali kan zumunci fiye da batun siyasa.
Rabiu Kwankwaso da Gwamna Seyi Makinde suna gudanar da ganawa a Ibadan wanda ake hasashen na da alaka da zaben 2027, tare da hasashe kan kulla kawancen siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana abin da ya ji a ransa bayan sauya shekar gwamnatin Kano zuwa APC.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya hadu da Nasiru Yusuf Gawuna a filin jirgin saman Malam Aminu Kano. Hakan na zuwa ne bayan ya ziyarci malam Ibrahim Shekarau.
Ana ta ce-ce-ku-ce game da kudirin da wasu yan Majalisar Amurka suka gabatar wanda ya ambaci Rabiu Kwankwaso a cikin wadanda ake zargi da take hakkin kiristoci.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari