Rabiu Kwankwaso
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a matasan ADC a jihar Kano, Salihu Tanko Yakasai ya bayyana cewa akwai alheri a cikin sauya shekar Kwankwaso da Obi.
A labarin nan, za a ji cewa sauyin shekar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi zai iya kawo gagarumin canji a siyasar Najeriya gabanin zaben 2027.
Peter Obi da Rabiu Kwankwaso sun koma jam'iyyar NDC a hukumance, inda suka yi kira ga mambobi da su guji shari'o'in kotu su mayar da hankali kan ci gaban Najeriya.
A labarin nan, za a ji sabuwar jam'iyyar da Sanata Rabi'u Musa kwankwaso ya Peter Obi suka koma a ranar Lahadi Obi, 3 ga watan Mayu, 2026 sun aika masu da sakonni
Madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karyata jita-jitar cewa zai yi takarar shugaban kasa ko kuma yana shirin hada tikiti da Peter Obi.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi na shirin ficewa daga jam'iyyar ADC. Majiyoyi sun bayyana dalilin da ya sa za su yi hakan.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari