Rabiu Kwankwaso
Wata kungiya mai suna Kano Peace Coalition Group ta zargi jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da neman tayar da zaune tsaye a Kano.
Jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa tattaunawarsa da Gwamna Seyi Makinde ta fi maida hankali kan zumunci fiye da batun siyasa.
Rabiu Kwankwaso da Gwamna Seyi Makinde suna gudanar da ganawa a Ibadan wanda ake hasashen na da alaka da zaben 2027, tare da hasashe kan kulla kawancen siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana abin da ya ji a ransa bayan sauya shekar gwamnatin Kano zuwa APC.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya hadu da Nasiru Yusuf Gawuna a filin jirgin saman Malam Aminu Kano. Hakan na zuwa ne bayan ya ziyarci malam Ibrahim Shekarau.
Ana ta ce-ce-ku-ce game da kudirin da wasu yan Majalisar Amurka suka gabatar wanda ya ambaci Rabiu Kwankwaso a cikin wadanda ake zargi da take hakkin kiristoci.
Kungiyar Kwankwasiyya ta soki gyaran Dokar Zabe da Shugaba Bola Tinubu ya yi, tana gargadi game da tasirin APC da cewa demokratin Najeriya na cikin hadari.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta takaita zirga zirga a jihar Kano a shirin zaben cike gibi da za a yi a karamar hukumar Birni da Ungogo a gobe Asabar.
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya taya daukacin al'ummar musulmi na Najeriya da na duniya bisa shigowar watan azumin Ramadan.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari