Rabiu Kwankwaso
A labarin nan, za a ji cewa sauya shekar Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya gigita APC lamarin da ya jawo ana kai gwauro ana kai mari domin a kan lamarin.
Wani jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Alwan Hassan ya bayyana damuwa game da asarar da za su yi bayan sauya shekar Rabiu Kwankwaso zuwa ADC.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, ya fice daga jam'iyyar APC tare da komawa ADC a hukumance domin tunkarar babban zaben 2027.
A labarin nan, da a ji ƙungiyar Kwankwasiyya ta fara magana game da tanadin da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya zo wa da ADC kwanaki kadan bayan ya rungumi jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji cewa ADC mai hamayya da jam'iyya mai mulki ta sanar da cewa adadin mutanen da ke rajista ya yi tashin gwaron zabo daga sauya shekar Kwankwaso.
Jam'iyyar ADC ta zargi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da yunkurin tarwatsa jam’iyyar bayan sauya sheƙar Rabiu Musa Kwankwaso wanda ya yi murabus daga NNPP.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban hukumar KASA a Kano, Kabiru Dakata ya bayyana cewa sauya shekar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ba zai girgiza su ba.
A labarin nan za a gano manyan jam'iyyar hamayya da ADC da suka hallara a Miller road da ke Kano wajen yi wa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso maraba zuwa ADC.
A labarin nan, za a ji NNPP da Rabi'u Musa Kwankwaso ya bari ta sanar da cewa ta gana magana game da hada hannu wajen fitar da dan takarar Shugaban ƙasa da ADC.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari