Jam'iyyar PDP
Sakataren CUPP, Mark Adebayo, ya gargaɗi jam'iyyun adawa su haɗe muddin suna son ƙalubalantar Shugaba Tinubu a zaɓen 2027 a cikin hirar yau 20 ga Afrilu, 2026.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekaru ya yi murabus daga jam'iyyar adawa ta PDP, kuma ana hasashen zai yi birki ne a jam'iyyar APC mai mulki.
Rigimar siyasa ta kunno kai a Oyo inda aka zargi shirin tsige gwamna Seyi Makinde, tare da batun cin hanci na N1bn da rikicin cikin majalisa ya ƙara kamari.
A labarin nan, za a ji yaɗa siyasar jihar Ondo za ta iya sake salo bayan tsohon gwamnan Ondo, Olusegun Mimiko ya sanar da raba gari da jam'iyyar PDP.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana tsarin da yake son ya kawo a kasar nan. Atiku ya ce ya yi dana sanin rashin goyon bayan tsarin a baya.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya yi magana kan rikicin da ya addabi jam'iyyar PDP wanda ya kawo rarrabuwar kawuna a cikinta.
Ɓangaren PDP na Seyi Makinde ya ziyarci Atiku, Obi da Kwankwaso na ADC a Abuja yau Alhamis, 9 ga Afrilu, 2026, yayin da tsagin Wike ya musanta taron yau.
A labarin nan, za a ji cewa rade-radin sauya shekar gwamna Bala Muhammad na jihar Bauchi na ci gaba da fuskantar kalubale daga wasu daga cikin manyan APC.
A karshe, jam'iyyar APC ta kwace cikakken iko a majalisar jihar Gombe bayan mamban PDP na karshe, Hon. Yakubu Daniel ya sauya sheka zuwa cikinta.
Jam'iyyar PDP
Samu kari