Jam'iyyar PDP
Tsagin Tanimu Turaki ya yi ikirarin cewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya fara takaicin yadda shirinsa na hana tsaida dan takara a PDP ya rushe kafin zaben 2027.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce bai goyi bayan kowa domin takarar gwamnan Rivers ta 2027 ba, yana jiran hadakar PDP da APC ta yanke matsaya kan haka.
Mustapha Sule Lamido ya karɓi fom ɗin takarar gwamnan Jigawa a ƙarƙashin PDP don zaɓen 2027, inda ya lashi takobin ceto jihar daga mawuyacin halin da ta shiga.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci bangaren Tanimu Turaki, kan rikicin PDP. Ya yi barazanar kulle ofis idan suka bude shi.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yan majalisar wakilai akalla 17 ne suka sauya sheka daga jam'iyyar hamayya ta ADC zuwa NDC da ke adawa da Tinubu.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin Bola Tinubu ya lallaba ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP sannan zai nemi kujerar gwamnan jiharsa.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya nuna kwarin gwiwar cewa jam'iyyarsa ta PDP za ta samar da shugaban kasa a 2027. Makinde ya bukaci hadin kai a jam'iyyar.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari