Jam'iyyar PDP
Rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar PDP ya je wajen tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan a Abuja, domin neman shawarwari kan makomar jam’iyyar adawa.
Shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya tabbatar da za su taimaka a daina sukar Gwamna Muftwang, suna da tabbacin kuri’u miliyan daya a 2027 a Plateau.
Shugabannin PDP ƙarƙashin Tanimu Turaki sun gana da Goodluck Jonathan a Abuja domin sasanta rikicin jam'iyyar kafin zaɓukan Osun da Ekiti na shekarar 2026 yau.
Tsohon gwamnan jihar Abia ya dawo harkar siyasa gadan gadan bayan tafiya hutu, ya sanar da sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulkin Najeriya.
Mataimakiyar gwamnan jihar Ribas, Farfesa Ngozi ya yanki katin zama cikakkiyar yar APF, ta jaddada goyon bayanta ga Fubara da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi babban rashi a jihar Sokoto bayan ficewar wani babban jigo a cikinta. Sanata Abdallah Wali ya raba gari da PDP.
PDP ta dakatar da shugaban riƙo na Rivers, Robinson Ewor, saboda goyon bayan Wike; jam'iyyar ta jaddada cewa Wike korarre ne kuma Fubara ya riga ya koma APC a bara.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Plateau ta yi martani kan sauya shekar da Gwamna Caleb Mutfwang ya yi zuwa APC. Ta ce gwamnan ko kadan bai yi shawara da ita ba.
Gwamna Siminalayi Fubara ya fara fuskantar kalubalen bayan barin jam'iyyar PDP, ana zargin ya aaba yarjejeniyar sulhu da Tinubu ya yi masu a Aso Rock.
Jam'iyyar PDP
Samu kari