Jam'iyyar PDP
Matar da ta shafe shekara da shekaru tare da Atiku Abubakar ta bi layin Bola Tinubu. Mutumiyar Atiku, Aslam ta yi sallama da ADC zuwa APC a Zamfara.
Wasu Gwamnoni na neman zarcewa a mulki, ‘dan takaran PDP ya yi alkawarin barin ofis bayan shekaru 4. Ifeanyi Odili da mai neman gwamna a Ebonyi ya fita dabam.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya tuna yadda Isa Ali Pantami ya taɓa kiran PDP da "jam'iyyar kafirai," yana mai sukar sauyin matsayinsa.
Duk da ficewar wasu jiga-jiganta saboda rikicin zaɓen fitar da gwani, jam'iyyar APC ta ci gaba da ƙarfafa rinjayenta ta hanyar nasarori da sauya sheƙa.
Akwai wasu fitattun 'yan siyasar da Atiku Abubakar ya taba daukowa suyi takara tare kafin Rotimi Amaechi. Mun tattaro abokan gamin Atiku a takarar shugaban kasa.
Babbar kotun jihar Gombe ta dagw sauraron karar da aka kalubalanci sahihanci takarr gwamna ta Sheikh Isa Ali Pantami a PDP zuwa ranar 9 ga watan Yuli, 2026.
Mai magana da yawun PDP ya shiga hannu a sakamakon cin mutuncin sanata. Yanzu dai jam’iyya za ta yi kokarin tattaro lauyoyi su kare Ewa Okpo a gaban kuliya.
Za a ji kalaman yaron Atiku Abubakar da kotu ta soke wa NDC rajista a matsayin jam'iyyar siyasa. A gefe guda kuma wasu murna suke yi da abin da ya faru da Peter Obi.
Wasu 'ya 'yan Olusegun Obasanjo na tare da 'dan takaran gwamnan Ogun APC ita kuma Iyabo Obasanjo tana PDP, ba tare da Senator Solomon Olamilekan Adeola, FCA
Jam'iyyar PDP
Samu kari