Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta kara rasa sanatocin da take da su a majalisar dattawa. Sanatan Bayelsa ta Tsakiya, Benson Konbowei, ya koma jam'iyyar APC.
Jigo a jam'iyyar ADC kuma jarumi a masana'antar finafinan Nollywood, Kenneth Okonkwo, ya bukaci hukumar INEC ta kwace kujerar gwamnan Bayelsa, Duoye Diri.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya yi magana kan rikicin jam'iyyar adawa ta PDP. Fayose ya bayyana cewa wasu gwamnoni za su yi murabus daga jam'iyyar.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris, ya bayyana cewa gwamnonin jam'iyyun adawa da dama na son shigowa jam'iyyar APC mai mulki.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi shagube ga 'yan siyasar da suke tururuwa daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Ya ce a baya sun soke shi.
Rahotanni sun nuna cewa Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba na iya barin PDP domin shiga APC, yayin da tattaunawa da jama’a ke gudana a fadin jihar.
Wannan rahoton ya mayar da hankali kan jihohi 24 na Najeriya da yanzu suke karkashin jam'iyyar APC bayan gwamnan Enugu, Peter Mbah ya sauya sheka daga PDP.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya na ci gaba da samun koma bayan ficewa wasu gwamnoninta zuwa jam'iyyar APC. A yanzu ragowar gwamnoninta ba su kai 10 ba.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya sanar da yin murabus daga jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya a wani taro da aka gudanar a gidan gwamnati ranar Laraba.
Jam'iyyar PDP
Samu kari