Jam'iyyar PDP
Dan majalisar wakilai daga jihar Kaduna, Sadiq Ango Abdullahi, ya sanar da yin murabus dinsa daga jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya. Ya fadi dalilansa.
Wasu 'yan APC sun ce matsalolin cikin gida da sauyin shugabanci na cikin abubuwan da suka hana ruwa gudu wajen rajistar 'yan APC ta yanar gizo da Ganduje ya fara.
Gwamnan jihar Bauchi kuma shugaban kungiyar gwamnonin PDP, Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, ya bada tabbacin cewa ba zai raba gari da jam'iyyar ba.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya nuna damuwarsa kan sauya shekar da wasu ke yi daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Ya ce ya damu matuka sosai.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karɓi mambobin jam'iyyun adawa na PDP da APC da suka koma jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa fiye da 64,000.
Tsohon ɗan takarar PDP a jihar Zamfara, Mohammed Lawal, ya koma APC bayan ya zargi PDP da raina shi. Ya ce yana yarda da hangen nesan shugabannin APC.
Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed ya ce tsoro da rashin kwarin gwiwa ne kadai zai aa mutum ya bar jam'iyyar PDP, ya ce taron da aka shirya aIbadan na nan daram.
Sanatan da ke wakiltar Bauchi ta Arewa a majalisar dattawan Najeriya, Samaila Dahuwa Kaila, ya fice daga jam'iyyar PDP. Ya godewa jam'iyyar kan damar da ta ba shi.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta bukaci Majalisar Dokokin Jihar Benuwai, ta sake nazari kan batun bashin da Gwamna Alia zai karbo har Naira biliyan 100.
Jam'iyyar PDP
Samu kari