Jam'iyyar PDP
Shugaban jam'iyyar PDP a jihar Taraba ya yi murabus daga kan mukaminsa na shugabanci. Hakazalika shugaban na PDP ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar.
Shugaban PDP na kasa, Kabiru Tanimu Turaki da wasu mambobin NWC sun kai ziyara hedkwatar yan sanda da ke Abuja, sun shigar da korafin Sanata Samuel Anyanwu.
Tsohon minista Kabiru Tanimu Turaki ya zama sabon shugaban PDP na kasa bayan zabensa babu hamayya a babban taron jam’iyyar da aka gudanar a Ibadan, Oyo.
Sakataren kwamitin amintattu na jam'iyyar PDP (BoT), Ahmed Makarfi, ya yi murabus daga kan mukaminsa. Ya bayyana cewa lokaci ya yi da zai yi murabus.
Shugaban majalisar dokokin jihar Taraba, Rt. Hon. Kizito Bonzena ya jagoranci yam Majalisa 15 ciki har da mataimakinsa sun fice daga PDP zuwa APC.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya bayyana cewa taron PDP da aka gudanar a jihar Oyo ba komai ba ne face taron nishadi.
Gabanin zaben 2027, tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki da wasu kusoshin PDP ba su halarci babban taron jam'iyyar da aka yi a Ibadan ba.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana cewa suna da karfin da za su yi nasara kan jam'iyyar PDP a jihar Plateau a babban zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Idris Wada, ya sauya sheka daga jam’iyyar APC zuwa PDP, inda ake sa ran Gwamna Usman Ododo zai tarebe shi a ranar Litinin.
Jam'iyyar PDP
Samu kari