Jam'iyyar PDP
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya tabbatar da jita-jitar da ake yadawa, ya sauya sheka zuwa APC mai mulki makonni biyu bayan ya raba gari da PDP.
Rahotanni sun nuna cewa wasu daga cikin mamobin PDP da ke goyon bayan mukaddashin shugaban jam'iyyar, Abdulrahman Mohammed sun barke da zanga zanga.
Mataimakin shugaban PDP (Arewa ta Tsakiya), Abdulrahman Mohammed ya karbi ragamar jagorancin NWC a matsayin mukaddashin shugaba yayin da rigima ke kara tsananta.
Jam'iyyar PDP ta tsinci kanta cikin rikici bayan ta dare biyu. Bangarorin biyu sun shirya karbe iko da hedkwatar jam'iyyar da ke babban birnin tarayya Abuja.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya bayyana cewa ya dauki matakin barin PDP ne saboda maslahar jihar Bayelsa da mutanen cikinta, ya ce wasu ba zasu gane ba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa sauya shekar da yan siyasa ke yi zuwa APC na kara nuna yadda jama'a suka karbi jam'iyya mai mulkin kasa.
Rikicin shugabancin da ya addabi jam'iyyar PDP ya sake daukar sabon salo bayan jam'iyyar ta dare gida biyu. An dakatar da shugaban jam'iyyar na kasa.
Jam'iyyar PDP ta dauki matakin ladabtarwa kan wasu manyan jami'anta. Jam'iyyar ta dakatar da sakatarenta na kasa tare da wasu manyan jami'ai guda uku.
Jam'iyyar PDP na ci gaba da shirye-shiryen babban taronta na kasa, sai dai akwai wadanda ake hasashen za su fafata a zaben shugaban jam'iyya na kasa a Ibadan.
Jam'iyyar PDP
Samu kari