Jam'iyyar PDP
Ministan birnin tarayya, Nyesom Wike ya nuna damuwa kan kiran Donald Trump ya kawo agaji Najeriya game da siyasa da shugaban jam'iyyar PDP, Tanimu Turaki ya yi.
Gwamna Makinde ya ce rikicinsa da Nyesom Wike ba na mutum 1 ba ne, rikici ne na yunkurin mayar da Najeriya karkashin jam’iyya, wanda ke barazana ga dimokuraɗiyya.
Gagarumar sauya sheƙa ta auku a Taraba yayin da shugaban PDP, kwamishinoni, ‘yan majalisa da shugabannin kananan hukumomi suka bar PDP suka koma APC.
Umar Sani ya bayyana cewa Nyesom Wike ya bukaci PDP ta janye takarar shugaban kasa a 2027, ko kuma ta fuskanci rikici mai tsanani cikin jam’iyyar gabanin zaben.
Jam’iyyar APC ta soki kira da Tanimu Turaki na PDP ya yi na neman kasashen waje su shiga lamurran Najeriya, tana mai cewa hakan rashin kishin ƙasa ne.
Jam'iyyar PDP ta kasance babbar jam'iyya a tarihin siyasar Najeriya. Tun bayan kafuwarta ta samu shugabanni daban-daban wadanda suka jagorance ta.
Gwamna Agbu Kefas na Taraba ya dakatar da shirin shiga jam'iyyar APC sakamakon sace dalibai mata a jihar Kebbi. Ya yi kira ga hukumomin tsaro su gaggauta ceto yaran.
Rahotanni sun nuna cewa an tsaya ana kallon kallo tsakanin Gwamna Bala Mohammed, Seyi Makinde, Turaki da Wike bayan jami'an tsaro sun umarci kowa ya fita.
PDP, tsagin ministan Abuja, ta fatattaki gwamnonin Oyo, Bauchi da Zamfara daga jam'iyyar sannan ta tsige dukkanin shugabanninta a jihohi shida saboda wasu dalilai.
Jam'iyyar PDP
Samu kari