Jam'iyyar PDP
PDP ta tabbatar da mutuwar mataimakin gwamnan Bayelsa, Sanata Lawrence Ewhrudjakpo, bayan ya yanke jiki ya fadi a ofishinsa a ranar Alhamis din nan.
Mataimakin gwamnan jihar Bayelsa da Sanata Seriake Dickson sun shirya ficewa daga jam'iyyar PDP. Ana hasashen cewa manyan 'yan siyasan guda biyi za su koma ADC.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bayyana cewa ba shi da wani shiri na barin PDP, ya kuma soki jam'iyyar PRP da cewa ba zai bari kage ya dauke masa hankali ba.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana abubuwan da suka jawo ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa AP. Gwamna Adeleke ya ce yana matukar kaunar PDP.
Tsohon ministan kwadago Joel Danlami Ikenya ya fice daga jam’iyyar APC ya koma PDP, yana mai cewa matakin ya biyo bayan bukatar al’umma da makomar siyasar Taraba.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya bar PDP ya koma APC, inda ya shiga kara jerin gwamnonin da suka fice daga jam’iyyar tun bayan zaben 2023.
Jam'iyyar PRP ta bayyana cewa ba ta da wurin da za ta karbi Gwamna Bala Mohammed ko da rahoton da ake yadawa gaskiya ne, ta ce ya illata jihar Bauchi.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta PDP ta bayyana rashin jin dadi gane da shawarar da Siminalayi Fubara ya yanke na komawa APC, ta ce ya nuna rauni.
Gwamna Caleb Mutfwang na shirin barin PDP ya koma jam'iyyar APC kafin ƙarshen Janairu 2026, duk da adawa daga wasu manyan jiga-jigan APC a jihar Plateau.
Jam'iyyar PDP
Samu kari