
Jam'iyyar PDP







Shugaban gwamnonin PDP, Bala Mohammed ya bayyana cewa suna yiwa tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar, Atiku Abubakar fatan alheri da hadakar jam'iyyunsa.

Dele Momodu ya ce kalubalantar Tinubu da Wike a 2027 tamkar gasar cin kofin duniya ce. Ya kuma soki gwamnonin PDP kan kin shiga kawancen hamayya.

Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya dage cewa dole ne a hada kai don a karbe mulki daga Bola Tinubu a zaben shekarar 2027.

Bayan gwamnonin PDP sun yi fatali da jita-jitar haɗaka, jigon jam'iyyar, Dele Momodu ya zarge su da kin hadin gwiwa da domin shirin marawa Bola Tinubu baya a 2027.

Jigon PDP kuma mamba a kwamitin amintattu (BoT), Bode George ya bayyana cewa ba zai yiwu a sake ba Atiku Abubakar takara ba a 2027 saboda ya saɓa doka.

Gwamnonin jam'iyyar adawa ta PDP sun bayyana cewa ba su da shirin shiga hadakar jam'iyyun adawa domin tunkarar babban zaben shekarar 2027 da ke tafe.

Daruruwan 'yan jam'iyyar PDP sun sauya sheka zuwa LP a Abia, bisa jagorancin Hon. Ojo, wanda ya ce PDP ta mutu murus a jihar. LP ta ce yanzu ta kara samun karfi.

Yayin da PDP ke kokarin ɗinke barakarta, shugaban ƙaramar hukumar birni a Abuja watau AMAC, Hon. Christopher Zakka Maikalangu ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.

Jiga-jigan jam'iyyar APC a jihar Delta, sun bayyana cewa ba su gayyar Gwamna Sheriff Oborevwori zuwa cikin jam'iyyar. Sun nuna cewa ya ci gaba da zamansa a PDP.
Jam'iyyar PDP
Samu kari