Jam'iyyar PDP
Hadimjn gwamnan Filato kan harkokin siyasa, Istifanus Nwansat ya tabbatar da cewa Gwamna Caleb Mutfwang ya yanke shawarar sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Sabuwar rigima na kunno kai tsakanin bangaren Gwamna Siminalayi Fubara da Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan batun rabon mukaman kwamishinoni a Rivers.
Sanata Natasha H Akpoti ta bayyana cewa ba ta da niyyar komawa jam’iyyar APC, duk da tayin da ta ce ana ci gaba da yi mata daga wasu a fadar shugaban kasa.
Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya yi jimamin rasuwar mataimakinsa Lawrence Ewhrudjakpo, yana cewa mutuwarsa babbar rashi ce ga gwamnati da jihar baki ɗaya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya taya Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike murnar cika shekaru 58, yana yabonsa kan jajircewa da hidimar jama’a a rayuwarsa.
Jam'iyyar PDP ta sanar da cewa ba za ta sanya 'yan takara a zaben kananan hukumomin jihar Borno da za a gudanar ranar Asabar ba, saboda wasu dalilai.
Hadimin gwamnan jihar Filato ya musanta rade-radin da ake yadawa Gwamna Mutfwang ya sauka sheka daga PDP zuwa APC, ya tabbatar da cewa an fara tattaunawa.
’Yan bindiga sun kashe mataimakin shugaban karamar hukumar Bukuyum a Zamfara, Mu’azu Gwashi, duk da an biya su kudin fansa N15m bayan watanni shida.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta PDP ta dora alhakin rasa wasu daga cikin manyan 'ya'yanta zuwa jam'iyya mai mulki da Accord a cikin kwanaki.
Jam'iyyar PDP
Samu kari