Jam'iyyar PDP
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana kewar shugabancin Farfesa Yemi Osinbajo, ya soki tsarin haraji na Bola Tinubu a yayin bikin cika shekaru 60 na Fasto Ajetomobi.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi magana kan makomar jam'iyyar PDP a zaben shekarar 2027. Ya ce masu sukar jam'iyyar za su sha mamaki a zaben 2027.
Tsohon mai ba jam'iyyar PDP shawara kan harkokin shari'a na kasa, Emmanuel Enoidem, ya sasanta rikicinsa da Godswill Akpabio. Ya sauya sheka zuwa APC.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tabo batun ficewa daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Gwamnan ha bayyana muhimmancin samun jam'iyya fiye da daya a kasa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta PDP ta kawo karshen shari'a da ake yi dangane da waye sahihin Sakatarenta na kasa a gaban kotu da ke Abuja.
Jam’iyyar PDP ta bayyana tikitin shugabancin kasa na 2027 a bude ga masu sha’awar daga Kudancin Najeriya, ciki har da Goodluck Jonathan, tare da tsari mai adalci.
Tsohon mai neman takarar shugaban kasa, Gbenga Olawepo-Hashim ya bayyana cewa babu abin da zai hana jam'iyyar APC faduwa a 2027 duk da matsalolin da PDP ke ciki.
Jam'iyyar APC mai mulki ta yaba wa Atiku Abubakar kan barin dansa Abba Atiku Abubakar da ya sauya sheka zuwa APC da goyon bayan shugaba Bola Tinubu
Tsohon sanatan da ke wakiltar Plateau ta Arewa a majalisar dattawa, Simon Mwadkwon, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Zai yi takara a 2027.
Jam'iyyar PDP
Samu kari