Jam'iyyar PDP
Wasu rahotanni sun tabbatar da rasuwar Malam Dahiru Shekarau, yayan tsohon gwamnan Kano, za a gudanar da sallar jana'iza a masallacin Juma'a na Giginyu.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnan Bauchi, Bala Mohammed da takwaransa na jihar Oyo, Seyi Makinde sun halarci zaman kotun daukaka kara kan rigin shugabancin PDP.
A labarin nan, za a ji cewa akwai kura a shirin da tsagin Wike na PDP ya ke yi na bude ofishin jam'iyya da aka rufe saboda rikici tsakaninsa da bangaren Turaki.
Hukumar zabe mai zaman kanta watau INEC ta bayyana cewa halartar wani bangare na PDP a taron da ta shiya ba yana nufin ta amince da su a rilicin PDP ba ne.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya jawo ce-ce-ku-ce bayan kaucewa sumbatar matarsa a taron jama’a, lamarin da ya canza tunani kan soyayya a bainar jama'a.
Bangaren jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya harzuka bayan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ki gayyatarsu zuwa taro.
Hukumar zabe mai zaman kanta watau INEC ta karbi hukunci kotu, an ga wakilan tsagin PDP da Wike ke marawa baya a taron jam'iyyun siyasa ranar Alhamis a Abuja.
Sanatocin Taraba, Haruna Manu da Shuaibu Isa Lau, sun fice daga PDP zuwa APC yau 4 ga Fabrairu, 2026. APC ta mamaye majalisa da kujeru 81 yayin da PDP ke durƙushewa.
Wani dan majalisar wakilai daga jihar Adamawa, Muhammad Basil, ya bukaci tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya ja baya da siyasa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari