Jam'iyyar PDP
Fasto Elijah Ayodele ya ce Atiku Abubakar zai fuskanci matsin lamba domin ya janye takararsa ga Goodluck Jonathan a zaben 2027, daga kasashe da ‘yan siyasa.
Kungiyar Christian Youth in Politics (CYP) ta gargadi Ministan FCT, Nyesom Wike, akan zarge-zargen katsalandan a siyasance da zaman lafiya a Bauchi.
Rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar PDP ya je wajen tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan a Abuja, domin neman shawarwari kan makomar jam’iyyar adawa.
Shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya tabbatar da za su taimaka a daina sukar Gwamna Muftwang, suna da tabbacin kuri’u miliyan daya a 2027 a Plateau.
Shugabannin PDP ƙarƙashin Tanimu Turaki sun gana da Goodluck Jonathan a Abuja domin sasanta rikicin jam'iyyar kafin zaɓukan Osun da Ekiti na shekarar 2026 yau.
Tsohon gwamnan jihar Abia ya dawo harkar siyasa gadan gadan bayan tafiya hutu, ya sanar da sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulkin Najeriya.
Mataimakiyar gwamnan jihar Ribas, Farfesa Ngozi ya yanki katin zama cikakkiyar yar APF, ta jaddada goyon bayanta ga Fubara da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi babban rashi a jihar Sokoto bayan ficewar wani babban jigo a cikinta. Sanata Abdallah Wali ya raba gari da PDP.
PDP ta dakatar da shugaban riƙo na Rivers, Robinson Ewor, saboda goyon bayan Wike; jam'iyyar ta jaddada cewa Wike korarre ne kuma Fubara ya riga ya koma APC a bara.
Jam'iyyar PDP
Samu kari