Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
A labarin nanz, za a ji cewa kasuwar masu gyaran motoci ta gamu da mummunan iftila'i bayan gobara ta kama, ta ci ba ƙaƙkautawa na lokaci mai tsawo.
Kamfanin rarraba wuta na JED a Gombe ya yi kira ga masallatai da coci coci, injin nika su rika biyan kudin wuta yadda ya kamata da kuma suna yarda ana saka musu mita
Wutar lantarki ta ɗauke a Najeriya biyo bayan durƙushewar tushen wutar a ranar Litinin, inda samar da wuta ya ragu daga 2,052MW zuwa 139MW cikin sa'a ɗaya kacal.
Ministan makamashi, Adebayo Adelabu, ya tabbatar da dawowar wutar lantarki cikin awa 24-48 bayan raguwar da aka danganta da bututun iskar gas da aka lalata.
Kamfanin raba wutar lantarki na Ibadan, IBEDC ya ce an fara samun karancin wuta a yankunan da ke karkashinsa saboda iya kason da yake samu kenan daga TCN.
Kamfanonin rarraba wutar lantarki sun fara rage adadin wutar da suke ba jama'a saboda karancin wutar da ake samar musu. Matsalar ta faro ne saboda karancin gas.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya kaddamar da aikin gina tashar samar wutar lantarki daga ruwa a dam din Danja da ke karamar hukumar Danja a Katsina.
A labarin nan, za a ji cewa majiyoyi sun ce gwamnatin tarayya na shirin janye sunan Abdullahi Ramat daga mukamin shugaban hukumar saboda siyasar Kano.
Kungiyar ma'aikatan lantarki na kasa baki daya sun yi barazanar dauke wuta a Najeriya bayan zargin 'yan sanda da lakadawa ma'aikatanta duka a jihar Imo.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari