Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Masu lalata kadarorin gwamnati sun rusa hasumiyar wutar TCN a kan layin Gombe–Damaturu, wanda ya jefa Borno da Yobe cikin duhu yayin da kamfanin ke gaggawar gyara.
Kamfanin MainPower (MEDL) ya sanar da daukewar wutar lantarki na tsawon kwana 10 a Enugu daga 22 zuwa 31 Oktoba 2025, domin aikin gyara da inganta wuta.
Ministan Makamashi, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa Najeriya na ci gaba da tattaunawa da kamfanin China domin gina tashar wutar lantarki ta zamani a kasar nan.
Kamfanin CCETC na kasar Sin zai gina tashar wutar lantarki da wurin masana’antu a Ogun, yayin da Gwamna Abiodun ke jawo masu zuba jari don bunkasa tattalin arziki.
Shugaban hukumar kula da wutar lantarki, NERC, Abdullahi Ramat ya bayyana cewa talakawa, makarantu da asibitoci za su amfana da rangwamen kuɗin wuta.
Wani Sarki a jihar Osun, Oba Clement Adesuyi Haastrup Ajimoko III, da ke sarautar Ijesa, ya tsige basarake, Busuyi Gbadamosi, bisa zargin satar injunan wuta.
A labarin nan, za a ji yadda yajin aikin da kungiyar manyan ma'aikatan wutar lantarki PENGASSAN ya fara taba sassa daban-daban na kasar nan, ana cikin zullumi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi gaggawar daukar mataki bayan ma'aikatan wutar lantarki a kasar nan sun yi barazanar tafiya yajin aiki.
Wani babban turken wutar lantarki ya ruguje a Rigasa, karamar hukumar Igabi, lamarin da ya jefa dubban jama’a a Kaduna cikin duhu, sakamakon iska da ruwan sama.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari