
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya







Gwamnatin jihar Kano ta aika tawaga ta musamman ga Darakta janar na hukumar wutar lantarkin karkara (REA), Injiniya Abba Ganduje, kan maganar wutar lantarki.

Rashin wutar lantarki ya shafi Bayelsa da Rivers, inda mutane ke fama da wahala sakamakon lalata turakun wuta na layin Owerri-Ahoada da ke ba jihohin wuta.

Tashar wutar lantarki ta kasa ta samu matsala, wanda ya haddasa duhu a wasu yankuna. Kamfanonin rarraba wuta na aiki don dawo da wutar cikin gaggawa.

Wasu dakarun sojin saman Najeriya a jihar Legas sun dura ofishin rarraba wutar lantarki na Ikeja sun lakadawa mutane duka kan yanke musu wuta a kan bashi.

KamfaninTCN ya bayyana cewa an yi nasarar samar da hasken wutar lantarki mafi yawa a kwanan nan, inda ta tunkuda megawatt 5,543 ga jama'a a rana guda.

Kungiyar kwadago ta yi Allah wadai da karin kudin wuta da gwamnatin Najeriya ke shirin yi. NLC za ta rufe Najeriya kirif da yin zazzafar zanga zanga ga Bola Tinubu.

Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Abuja (AEDC), ya tabbatar da cewa wasu daga cikin layukan da ke kai hasken wuta ga fadar shugaban kasa da wasu wuraren.

Kungiyoyi sun yi barazanar fara zanga zanga yayin da gwamnati ke shirin kara kudin wutar lantarki a Najeriya. Sun ce karin kudin zai jawo tsadar kayayyaki.

Yan kwadago sun fita zanga zangar nuna adawa da korar ma'aikata sama da 3000 a kamfanin rarraba wuta na Ibadan watau IBEDC, sun gabatar da buƙatu 7.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari