Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Rahotanni sun nuna cewa zuwa karfe 1:00 na rana, babu wata wutar lantarki da aka turawa duka kamfanonin raba wutar lantarkin Najeriya, tushen wuta ya dawo 0.
Ma'aiakatan kamfanin rarraba wuta na KEDCO sun tsunduma yajin aiki a jihar Kano. Lamarin ya jawo dauke wuta a Kano da kewaye. KEDCO ya karyata zargin ma'aikatan.
Najeriya ba bin kasashe bashin kudin wutar lantarki da ya wuce Naira biliyan 25. Kasashen sun hada da Togo, Nijar, Benin. Yan kasuwar cikin gida sun biya kudin wuta.
Kamfanin raba wuta na Kano watau KEDCO ya tabbatar da cewa an samu matsala a wata karamar tashar wuta bayan taransufoma ta kone, ya bai wa mutane hakuri.
A labarin nanz, za a ji cewa kasuwar masu gyaran motoci ta gamu da mummunan iftila'i bayan gobara ta kama, ta ci ba ƙaƙkautawa na lokaci mai tsawo.
Kamfanin rarraba wuta na JED a Gombe ya yi kira ga masallatai da coci coci, injin nika su rika biyan kudin wuta yadda ya kamata da kuma suna yarda ana saka musu mita
Wutar lantarki ta ɗauke a Najeriya biyo bayan durƙushewar tushen wutar a ranar Litinin, inda samar da wuta ya ragu daga 2,052MW zuwa 139MW cikin sa'a ɗaya kacal.
Ministan makamashi, Adebayo Adelabu, ya tabbatar da dawowar wutar lantarki cikin awa 24-48 bayan raguwar da aka danganta da bututun iskar gas da aka lalata.
Kamfanin raba wutar lantarki na Ibadan, IBEDC ya ce an fara samun karancin wuta a yankunan da ke karkashinsa saboda iya kason da yake samu kenan daga TCN.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari