Jihar Plateau
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Ya bayyana cewa APC ta shirya tsaf don tunkarar babban zaben.
Rahoton kwamitin da gwamnatin Filato ta kafa ya nuna cewa daga jihohin Kaduna, Bauchi, Taraba da Nasarawa ake kai hare hare ana kashe mutane a jihar.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa kotun sojoji a Jos a Plateau ta yanke wa soja hukuncin rataya bayan kama shi da laifin kashe mai Keke Napepp a jihar Bauchi.
Dakarun rundunar sojin Najeriya ta kai samame wata masana'antar da ake hada makamai a jihar Filato. An kama bindigogi kiran gida da bindoga kirar pistol.
A labarin nan, za a ji cewa rikice-rikicen da su ka dabaibaye sassa daban-daban a jihar Filato sun jawo asarar rayukan jama'a da su ka tasamma 12,000.
ICPC ta titsiye dan majalisar jihar Filato, Adamu Aliyu, bisa zargin damfarar dan dan kasuwa N73.6m, a wata kongilar jami’ar Jos, ta bogi, amma ya musanta zargin.
'Yan bindiga sun sace wata daliba da kuma wata 'yar bautar kasa a Jos, inda suka buƙaci N50m a matsayin kuɗin fansa, lamarin da ya haifar da tashin hankali a yankin.
Kungiyar KADA da ke karamar hukumar Kanam a jihar Filato ta tabbatar da cewa yan bindiga sun kashe Sarkin Shuwaka, Malam Hudu Barau bayan sace shi.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar hukumar ICPCta bayyana dan Majalisar dokokin Filato, Adamu Aliyu ruwa a jallo kan damfarar N73m.
Jihar Plateau
Samu kari