Jihar Plateau
Akalla mutum 9 ne aka kashe a wani sabon hari da aka kai ƙauyen Bum a Jos ta Kudu, jihar Plateau, a daren ranar Laraba, wanda ya shafi maza, mata da yara ƙanana.
Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya fice daga jam’iyyar PDP a hukumance, yana cewa yana bukatar shugabanci mai maida hankali da ingantaccen aiki.
Jam'iyyar PDP ta yi tsokaci kan batun sauya shekar Gwamna Caleb Mutfwang zuwa jam'iyyar APC. Ta bayyana cewa har yanzu gwamnan ne shugabanta a jihar.
Bincike ya nuna cewa babu wata doka da aka tanada a sababbin dokokin haraji da ke nuna cewa an ware musulmai, ba za su rika biyan haraji ba a Najeriya daga 2026.
Wata mummunar gobara ta tashi a babbar kasuwar Jos da ke jihar Plateau. Gobarar ta lalata shagunan 'yan kasuwa da dama bayan ta tashi a cikin dare.
'Yan bindigan da suka sace mutanen da ke kan hanyar zuwa wajen taron Mauludi sun kira waya don neman kudin fansa. Sun bukaci a ba su miliyoyin Naira.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta shirya gudanar da babban biki domin tarbar gwamnan jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, wanda ya sauya sheka daga PDP.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da matafiya a jihar Plateau. Tsagerun 'yan bindigan sun sace mutanen ne da ke kan hanyar zuwa Maulidi.
Gwamna Caleb Mutfwang ya je har gida ya yi ta'aziyyar rasuwar mukaddashin babban alkalin kotun shari'ar musulunci na jihar Filato, Mai Shari'a Umar Ibrahim.
Jihar Plateau
Samu kari