Jihar Plateau
Kungiyar MURIC ta caccaki Rabaran Dachomo kan ikirarin cewa gwamnatin Musulmi da Musulmi ta haifar da “kisan gilla ga Kiristoci”, tana cewa maganarsa ba ta da tushe.
A labarin nan, za a j cewa Shugaban yankin na cocin Church Of Christ in Nations Fasto Ezekiel Dachomo, ya ce 'yan siyasa na kokarin musuluntar da Najeriya.
Rahoton kungiyar mazauna Jos ta JCDA ya ce an kashe Musulmai akalla 4,700 a rikice rikicen da aka yi a jihar Filato a tsawon shekaru. An yi taron addu'a a jihar.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an goge shafin Facebook na Fasto Ezekiel Dachomo yayin da ake cece-kuce kan kalamansa game da kisan Kiristoci a Najeriya.
Wannan rahoto ya yi nazari kan yadda jihohi 6—Borno, Yobe, Zamfara, Plateau, Benue da Katsina—ke amfani da sababbin dabarun tsaro wajen yaƙi da ‘yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnonin wasu jihohi a Arewacin Najeriya sun yi umarni da a rufe makarantu domin kare su daga yiwuwar fadawa hannun ƴam ta'adda.
Filato da Katsina sun rufe dukkan makarantu saboda barazanar tsaro da hare-haren garkuwa da dalibai. Gwamnatoci na cewa matakin na wucin gadi ne domin kare rayuka.
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar wa jama’ar Plateau cewa gwamnatinsa za ta kawo karshen kashe-kashe da kawo zaman lafiya na dindindin a yankunan jihar.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya koka kan kashe-kashe a Najeriya. Ya bayyana cewa yana shiga mawuyacin duk lokacin da ya samu labarin.
Jihar Plateau
Samu kari