Jihar Plateau
Wasu tsagerun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka wani fasto tare da iyalansa a harin wanda suka kai cikin dare.
Aƙalla mutane uku da ake zargi da hannu a kisan basarake a Langtang North da ke Plateau State sun mutu bayan fusatattun matasa sun kama su tare da kona su da wuta.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai sababbin hare-haren ta'addanci a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
A labarin nan, za a ji a yayin da ake ci gaba da fama da ƴan bindiga a jihohin Arewa, sojoji sun yi nasarar kama wasu miyagun makaman ta'addanci a motar Kaduna-Jos.
A labarin nan, za a ji cewa Kimberly Daniels ta fara neman gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta raba tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle daga kujerarsa ta Minista.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Plateau. Tsagerun 'yan bindiga sun kashe mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Ƴan bindiga sun kashe matasa uku a Jos ta Kudu bayan bikin Good Friday, yayin da shugabannin al'umma ke kukan rashin tsaro da mamayar dazuzzuka a jihar Filato.
Baban malamin Musulunci, Imam Tajuddeen Muhammad Adigun ya koka kan zargin karya da ake jingina wa Musulmi a rikicin da keyawan faruwa a jihar Plateau.
A labarin nan, za a ji tsohon Mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya dura a kan Bola Tinubu bayan ziyarar da ya kai ga mutanen da aka hallaka a Jos.
Jihar Plateau
Samu kari