Jihar Plateau
Mutane 10 ciki har da ɗan sanda sun rasu a harin Barkin Ladi, jihar Filato ranar 10 ga Mayu, 2026, yayin da matasa suka koka kan rashin tsaro a yankin.
'Yan bindiga sun kashe mutane 18 a jihar Filato a ranar 8 ga Mayu, 2026, ciki har da mata masu juna biyu 3 a Bassa da wasu mutane 5 a Barkin Ladi.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron kasar na ta samu nasarar gano wasu wurare da ake kera makamai biyu a jihar Filato inda aka kama manyan makamai.
Wasu rahotanni da suka yi yawo sun nuna cewa 'ya bindiga sun kai hari a wurin jana'iza a Plateau inda suka kashe mutane. Sai dai, an gano cewa ba gaskiya ba ne.
Dan majalisa a Amurka, Riley Moore, ya yi kira da babbar murya ga Shugaba Donlad Trump kan kashe-kashe a Plateau. Ya ce lokacin daukar mataki ya yi.
Am ce maharan sun kaddamar da hari kan kauyuka biyar lokaci guda a karamar hukumar Barkin Ladi ta Filato, ciki har da masu kokarin birne yan uwansu da aka kashe.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ba da tallafin kudade ga mutanen da hare-haren da suka auku a 'yan kwanakin na suka shafa a jihar Plateau.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa makiyansa na kokarin kayar da shi a zaben 2027 ta hanyar amfani da matsalar tsaro amma ya tsaya tsyain daka.
Wasu tsagerun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka wani fasto tare da iyalansa a harin wanda suka kai cikin dare.
Jihar Plateau
Samu kari