Jihar Plateau
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN), ta yi alhinin rasuwar malamin addinin Musulunci, Imam Abubakar Abdullahi, wanda ya ceci Kiristoci lokacin rikicin Plateau.
Tsohon sanatan da ke wakiltar Plateau ta Arewa a majalisar dattawa, Simon Mwadkwon, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Zai yi takara a 2027.
Malam Abubakar Abdullahi, limamin Nghar a Plateau ya rasu yana da shekaru 90 bayan ya kare Kiristoci 262 a rikicin 2018, ya bar tarihi da samun lambobin yabo.
Tsohon gwamnan jihar Filato, Jonah Jang ya bukaci Gwamna Caleb Mutfwang ya bar kujerarsa ta gwamnati idan har ya zabi sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Mutanen da ke kan hanyar zuwa wurin Mauludi da 'yan bindiga suka sace a jihar Plateau, sun shaki iskar 'yanci. An sako su ne bayan kwashe kwanaki a tsare.
Shugaban APC Farfesa Nentawe Yilwatda ya yi alkawarin ƙuri'u miliyan 1 ga Tinubu a 2027 a Filato, bayan sauya shekar Gwamna Mutfwang zuwa jam'iyyar APC.
Shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya tabbatar da za su taimaka a daina sukar Gwamna Muftwang, suna da tabbacin kuri’u miliyan daya a 2027 a Plateau.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Plateau ta yi martani kan sauya shekar da Gwamna Caleb Mutfwang ya yi zuwa APC. Ta ce gwamnan ko kadan bai yi shawara da ita ba.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. Gwamna Mutfwang ya godewa tsohuwar jam'iyyarsa ta PDP.
Jihar Plateau
Samu kari