Jihar Plateau
Mutum hudu sun bayyana yadda suka azabtar da dalibin UniJos Ibrahim Mbaye har ya mutu kan zargin satar waya. Bidiyon lamarin ya jawo fushin jama'a a Najeriya.
Matashin Jami'ar Jos Ibrahim Mbaya ya mutu bayan dukan da aka yi masa kan zargin satar iPhone, yayin da 'yan sanda suka kama mutane uku da ake zargi.
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta fara horar da ɗaliban AFMS kan sarrafa jiragen drone da fasahar zamani, yayin da 'yan Najeriya suka yaba da shirin.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an rundunar ƴan sandan jihar Kano sun kai ɗauki a lokacin da ƴan bindiga su ka tare hanyar wasu matafiya da ke hanyar zuwa Filato.
A labarin nan za a ji wasu daga cikin ƴan sandan MOPOL da aka aika aikin wanzar da zaman lafiya zuwa Filato sun bayyana cewa watanni bakwai ke nan da hana su alawus.
Hukumar Kula da Yanayi da Najeriya (NiMet), ta yi hasashen rana, gajimare da tsawa tare da ruwan sama a wasu sassan Najeriya daga Lahadi zuwa Talata.
Amurka ta yi Allah-wadai da kisan iyalan Fasto Ezekiel Dachomo a Filato, ta bukaci a hukunta masu laifi, yayin da sanarwar ta haifar da martani daga jama'a.
Gwamna Caleb Mutfwang ya nemi afuwar al'ummar Igbo kan rawar Plateau a yakin basasa, yayin da shugabannin Igbo suka amince su mara masa baya a zaben 2027.
An kashe makiyaya uku a jihar Filato bayan harin da aka kai musu a Riyom. Kungiyar MACBAN ta zargi matasan Berom, amma BYM ta musanta wannan zargin.
Jihar Plateau
Samu kari