
Jihar Plateau







Kotun sauraron ƙarrrakin zaɓen ƴan majalisa a jihar Plateau, ta soke zaɓen ƴar majalisar PDP da ke wakiƙtar Langtang ta Arewa/Langtang ta Kudu a majalisar wakilai.

Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun tarayya ta tsige mambobin jam’iyyar PDP hudu a majalisar dokokin tarayya. Jam’iyyun LP da APC sun ci moriyar hukuncin.

Masu garkuwa da mutane sun kai farmaki yankin Maigemu da ke karamar hukumar Jos ta gabas a jihar Filato inda suka sace malamin addini da wasu mutum uku.

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Jos ta Kudu/Jos ta Gabas daga jihar Filato, Dachung Musa Bagos,ya yi watsi da hukuncin kotun zabe da ta tsige shi.

Kotun sauraron ƙararrakin zaɓe mai zamanta a birnin Jos, babban birnin jihar Pƙateau ta soke zaɓen ɗan majalisar PDP, Dachung Musa Bagos, ta ba ɗan LP nasara.

Daliban Jami'ar Jos da ke jihar Plateau sun fara zanga-zanga don kin amincewa da karin kudin makaranta a Jami'ar yayin da makarantu ke kara kudin a Najeriya.

Kotun sauraron ƙararrakin zaɓe da ke zamanta a Jos babban birnin jihar Filato ta ƙwace kujerar sanatan PDP Napoleon Bali tare da miƙawa ministan Tinubu Simon Lalong.

Kotun zaɓe mai zamanta a birnin Jos na jihar Plateau ta ƙwace kujerar ɗan majalisa mai wakiltar Barkin/Riyom daga hannun ɗan majalisar jam'iyyar DP.

Wasu 'yan bindiga sun sake kai mummunan hari a jihar Plateau, maharan sun kai farmakin ne da tsakar dare a jiya Lahadi inda su ka kashe mutane 11.
Jihar Plateau
Samu kari