![Yusuf Gagdi: Abubuwan sani dangane da dan majalisar da ya siyawa 'yarsa motar kusan N100m](https://cdn.legit.ng/images/560x315/87dd0cd293311cd8.jpeg?v=1)
Jihar Plateau
![Yusuf Gagdi: Abubuwan sani dangane da dan majalisar da ya siyawa 'yarsa motar kusan N100m](https://cdn.legit.ng/images/560x315/87dd0cd293311cd8.jpeg?v=1)
![Jam'iyyar APC ta fara zawarcin gwamna a Arewa, ta buƙaci ya baro PDP](https://cdn.legit.ng/images/560x315/76a3e476c7ac542e.jpeg?v=1)
!['Yan bindiga sun bindige shugaban Miyetti Allah, kungiyar makiyaya ta yi kira ga mutanenta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5d0efd6698671753.jpeg?v=1)
![An shiga jimami bayan an tsinci gawar sojan Najeriya a cikin daki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/337091a53a7c2462.jpeg?v=1)
![Sojoji sun cafke masu tayar da fitina a Filato, sun kama tulin makamai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6e1241f3015a733f.jpeg?v=1)
![Rugujewar gini kan dalibai: Gwamnatin Filato ta sanar da ranakun zaman makoki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/728807c4d7acc181.jpeg?v=1)
![Gwamna ya rufe makarantar sakandire bayan mutuwar ɗalibai 22, ya ɗauki mataki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f72b34c4e5032c99.jpeg?v=1)
Gwamna Caleb Mutfwang ya kai ziyara makarantar sakandiren Saint Academy biyo bayan rugujewar wasu ajujuwan makarantar wanda ya yi ajalin mutane 22 a Jos.
![Shugaba Tinubu ya yi magana bayan gini ya hallaka ɗalibai sama da 20 a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/099f4f1b86966d4a.jpeg?v=1)
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi alhinin abin da ya afku a makarantar sakandire yayin da ɗalibai ke cikin rubuta jarabawa a yankin Jos, babban birnin Filato.
![Mutum 22 sun mutu sakamakon mummunan ibtila'in da ya afka wa ɗalibai a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f9d03e368e3b1381.jpeg?v=1)
Gwamnatin Filato ta tabbatar da cewa zuwa yammacin jiya Jumu'a ta samu bayanin cewa akalla ɗalibai 22 sun mutu bayan gini ya rufta kansu a yankin Jos.
![Gwamna ya faɗi adadin ɗaliban da suka mutu yayin da gini ya danne mutum 200](https://cdn.legit.ng/images/190x107/af043fdb2bcace3e.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Filato ta bayyana cewa ɓangaren da ya rushe a makarantar sakandiren Saints Academy na ɗaukar ɗalibai kusan 200, wasu sun rasa ransu.
![Jos: Ginin makaranta ya rufta kan ɗalibai suna tsakiyar zana jarabawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/728807c4d7acc181.jpeg?v=1)
Rahotanni daga yankin ƙaramar hukumar Jos a jihar Plateau sun nuna cewa wata makaranta ta rufta kan ɗalibai suna tsakiyar zana jarabawa, an shiga zullumi.
![An shiga jimami bayan rasuwar fitaccen malamin Musulunci a Jos](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4fdc058c007523f5.jpeg?v=1)
An tafka babban rashi bayan rasuwar babban limamin masallacin Juma'a da ke birnin Jos a jihar Plateau, Sheikh Lawal Adam Abubakar yana da shekaru 80.
![Plateau: An kashe mataimakin kwamandan rundunar sojojin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3006288afb9ea0fc.jpeg?v=1)
Rahotanni daga ƙaramar hukumar Barikin Ladi a jihar Filato sun nuna cewa ƴan bindiga sun hallaka mataimakin kwamandan rundunar sojin Operation Save Haven.
![Matsin rayuwa: Sojojin Najeriya sun yi aikin jin ƙai, sun raba kayan tallafi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ce90dd5b6240bf8a.jpeg?v=1)
Rundunar sojin Najeriya ta raba kayan tallafi ga marasa karfi a Filato. an ba mai bukata ta musamman keken hannu da kekunan dinki guda uku domin koyon sana'a.
![Ana tsaka da tashin hankali a Filato, an kamo kurar da ta tsere daga gandun dabbobin Jos](https://cdn.legit.ng/images/190x107/10632274a5a61e45.jpeg?v=1)
Hankulan jama'a sun kwanta bayan da hukumar gudanarwar gidan namun dajin Jos ta sanar da kamo kurar da ta tsinke. An bayyana cewa an sumar da ita kuma na mayar keji.
Jihar Plateau
Samu kari