Jihar Plateau
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin da ya jawo sanadiyyar kashe 'yan sa-kai a jihar Plateau. Mutanen yankin sun shiga alhini da fargabar kisan.
Babbar kotun jihar Filato ta gamsu fa bayanan Fatima Baba da mahaifinta, ta amince cewa duk Bahaushen da aka haifa a Jos ta Arewa dan asalin yankin ne.
'Yan bindiga sun yi aika-aika bayan da suka kai wani harin ta'addanci a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka wani basarake a kan hanyar komawa gida.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya tuna baya kan abubuwan da suka faru da shi kafin ya dare kujerar mulki. Ya bayyana cewa an ba shi kyautar kudi.
Wani Fasto ya bayyana cewa ba za su yarda kan yadda aka ba Musulmi takara a jihar Filato. Ya ce Sheikh Jingir ne ya jawo aka ba Musulmi takara a APC.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sanar da Gwamna Caleb Mutfwang da Ahmed Tijjani Galadima a matsayin yan takarar gwamna a jihohin Filato da Adamawa gabanin 2027.
APC ta soke sakamakon farko na zaben fitar da gwani a mazabar Pankshin/Kanke/Kanam da ke Plateau tare da ayyana Yusuf Gagdi a matsayin sahihin dan da takara.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gudanar da zaben fitar da gwani na kujerun 'yan majalisar wakilai. Wasu daga cikin 'yan majalisa sun rasa tikiti.
A jihar Plateau, tashin hankali ya barke yayin zaben fidda gwani na APC, inda aka kashe mutum guda. Rundunar 'yan sanda na binciken wannan lamari mai tayar.
Jihar Plateau
Samu kari