Jihar Plateau
Kungiyar Mangu Concerned Muslim Consultative Forum (MCMCF) ta karyata ikirarin Fasto Ezekiel Dachomo cewa an mayar da cocinsa da aka ƙone a Mangu zuwa masallaci.
Wasu jami'an 'yan sanda da sojoji sun ba hamata iska a jihar Filato. Rundunar 'yan sandan jihar ta bayyana cewa ta dauki mataki tare da hukunta masu laifi.
Wata kungiyar magoya bayan PDP ta shawarci Gwamna Caleb Mutfwang ya fita daga PDP zuwa APC ba tare da wani bata lokaci ba don hada kai da Bola Tinubu.
Kungiyar MURIC ta caccaki Rabaran Dachomo kan ikirarin cewa gwamnatin Musulmi da Musulmi ta haifar da “kisan gilla ga Kiristoci”, tana cewa maganarsa ba ta da tushe.
A labarin nan, za a j cewa Shugaban yankin na cocin Church Of Christ in Nations Fasto Ezekiel Dachomo, ya ce 'yan siyasa na kokarin musuluntar da Najeriya.
Rahoton kungiyar mazauna Jos ta JCDA ya ce an kashe Musulmai akalla 4,700 a rikice rikicen da aka yi a jihar Filato a tsawon shekaru. An yi taron addu'a a jihar.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an goge shafin Facebook na Fasto Ezekiel Dachomo yayin da ake cece-kuce kan kalamansa game da kisan Kiristoci a Najeriya.
Wannan rahoto ya yi nazari kan yadda jihohi 6—Borno, Yobe, Zamfara, Plateau, Benue da Katsina—ke amfani da sababbin dabarun tsaro wajen yaƙi da ‘yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnonin wasu jihohi a Arewacin Najeriya sun yi umarni da a rufe makarantu domin kare su daga yiwuwar fadawa hannun ƴam ta'adda.
Jihar Plateau
Samu kari