Jihar Plateau
Rahotanni sun tabbatar da cewa an goge shafin Facebook na Fasto Ezekiel Dachomo yayin da ake cece-kuce kan kalamansa game da kisan Kiristoci a Najeriya.
Wannan rahoto ya yi nazari kan yadda jihohi 6—Borno, Yobe, Zamfara, Plateau, Benue da Katsina—ke amfani da sababbin dabarun tsaro wajen yaƙi da ‘yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnonin wasu jihohi a Arewacin Najeriya sun yi umarni da a rufe makarantu domin kare su daga yiwuwar fadawa hannun ƴam ta'adda.
Filato da Katsina sun rufe dukkan makarantu saboda barazanar tsaro da hare-haren garkuwa da dalibai. Gwamnatoci na cewa matakin na wucin gadi ne domin kare rayuka.
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar wa jama’ar Plateau cewa gwamnatinsa za ta kawo karshen kashe-kashe da kawo zaman lafiya na dindindin a yankunan jihar.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya koka kan kashe-kashe a Najeriya. Ya bayyana cewa yana shiga mawuyacin duk lokacin da ya samu labarin.
Shugaba Bola Tinubu ya tura Dr. Abiodun Essiet a matsayin jakadiyar zaman lafiya zuwa Plateau domin sulhu, kwantar da hankalin jama’a, da inganta zaman lafiya.
Shugaban Majalisar, Godswill Akpabio, da Shugaban APC na kasa, Prof. Nentawe Yilwatda, sun karɓi daruruwan masu sauya sheƙa daga jam’iyyu biyar zuwa APC a Plateau.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana cewa suna da karfin da za su yi nasara kan jam'iyyar PDP a jihar Plateau a babban zaben 2027.
Jihar Plateau
Samu kari