Jihar Plateau
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun kashe wani mutum daya tare da yin awon gaba da Limami da wasu mutane.
Shugaban malaman Izala, Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ya bayyana cewa zai goyi bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima bisa sharuda.
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da shirin agajin abinci ga jihohi 10 masu fama da rikice-rikice, ciki har da Borno da Zamfara, don magance kalubalen tsaro da tattali.
'Yan bindiga sun kashe soja 1 da farar hula 5 a Zurak, Jihar Filato; mutane na tserewa daga Wase zuwa Kampani sakamakon tsoro da fargabar wasu karin hare-hare.
Dan majalisar wakilai a Amurka, Riley Moore, ya gana da gwamnan jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang. Ganawar ta su ta gudana ne a kasar Amurka.
Sanata Pam Dachungyang ya bar ADP zuwa APC a yau 29 ga Janairu, 2026; wannan na zuwa ne bayan Simon Mwadkwon ya bar PDP domin tunkarar siyasar 2027 a Jihar Filato.
Kwamitin shirya taron sauya shekar gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ya tabbatar da cewa Sanata Kashim Shettima zai halarci bikin yau Talata a Jos.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan wasu mutane da ke hakar ma'adanai a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun yi kisan kai yayin harin da suka kai.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN), ta yi alhinin rasuwar malamin addinin Musulunci, Imam Abubakar Abdullahi, wanda ya ceci Kiristoci lokacin rikicin Plateau.
Jihar Plateau
Samu kari