Rikicin PDP
PDP, tsagin ministan Abuja, ta fatattaki gwamnonin Oyo, Bauchi da Zamfara daga jam'iyyar sannan ta tsige dukkanin shugabanninta a jihohi shida saboda wasu dalilai.
Shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Kabiru Tanimu Turaki ya bukaci shugaban Amurka, Donald Trump da sauran kasashen duniya su kawo dauki dok ceton Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda wasu 'yan jam'iyyar PDP suka daku yayin da tsagin Nyesom Wike ke kokarin kutsa wa don yi taro a Wwadata Plaza da mutanen Kabiru Turaki.
Jam'iyyar PDP na ci gaba da samun kanta a cikin rikici. An jibge jami'an tsaro a hedkwatar jam'iyyar da ke birnin tarayya Abuja yayin da ake shirin gudanar da taro.
Magoya bayan tsagin ministan Abuja, Nyesom Wike sun kewaye babban sakatariyar PDP da ke Wadata Plaza a Abuja, sun nemi sabon shugaban PDP ya sauka.
A labarin nan, za a ji cewa matsalar jam'iyyar PDP na daukar sabon salo a lokacin da bangaren Nyesom Wike da aka kora ke shirin taro a ofishin jam'iyya.
Tsohon sakataren PDP na kasa, Sanata Samuel Anyanwu ya zargi gwamnoni 7 da suka rage a jam'iyyar ta kitsa duk wani makirci domin hana ta zaman lafiya.
Shugaban jam'iyyar PDP a jihar Taraba ya yi murabus daga kan mukaminsa na shugabanci. Hakazalika shugaban na PDP ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar.
Sakataren kwamitin amintattu na jam'iyyar PDP (BoT), Ahmed Makarfi, ya yi murabus daga kan mukaminsa. Ya bayyana cewa lokaci ya yi da zai yi murabus.
Rikicin PDP
Samu kari