Rikicin PDP
Tsagin PDP na Abdulrahman ya zabi Mao Ohabunwa a matsayin sabon shugaban kwamitin amintattu domin dawo da adalci, gaskiya, da amincewar jama’a a cikin jam’iyyar.
Shugabannin PDP na jihohin Najeriya sun sake jaddada goyon bayansu ga Umar Damgum da mambobin NWC da ke tare da shi, sun ce ba su san wani tsagin Wike ba.
Shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum, ya bayyana cewa ya dauki matakin kin hukunta masu laifi a jam'iyyar ne bayan ya duba maslaharta.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi kalamai masu kaushi kan shugaban jam'iyyar PDP na kasa. Ya ce bai da hali mai kyau na jagoranci.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake taso da batun ficewar Alhaji Atiku Abubakar daga jam'iyyar PDP. Ya ce dole ta sanya ya yi hakan.
Rahotanni sun nuna cewa wasu daga cikin mamobin PDP da ke goyon bayan mukaddashin shugaban jam'iyyar, Abdulrahman Mohammed sun barke da zanga zanga.
Mataimakin shugaban PDP (Arewa ta Tsakiya), Abdulrahman Mohammed ya karbi ragamar jagorancin NWC a matsayin mukaddashin shugaba yayin da rigima ke kara tsananta.
Jam'iyyar PDP ta tsinci kanta cikin rikici bayan ta dare biyu. Bangarorin biyu sun shirya karbe iko da hedkwatar jam'iyyar da ke babban birnin tarayya Abuja.
Rikicin shugabancin da ya addabi jam'iyyar PDP ya sake daukar sabon salo bayan jam'iyyar ta dare gida biyu. An dakatar da shugaban jam'iyyar na kasa.
Rikicin PDP
Samu kari