Rikicin PDP
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu kari kan sanatocin da take da su a majalisa. Wani sanatan PDP daga jihar Kaduna, ya sauya sheka zuwa APC.
Hadimjn gwamnan Filato kan harkokin siyasa, Istifanus Nwansat ya tabbatar da cewa Gwamna Caleb Mutfwang ya yanke shawarar sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya ce zai cigaba da casa rawa babu fashi a rayuwarsa. Ya ce rawa ba ya hana shi gudanar da harkokin gwamnatin Osun.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta PDP ta dora alhakin rasa wasu daga cikin manyan 'ya'yanta zuwa jam'iyya mai mulki da Accord a cikin kwanaki.
Mataimakin gwamnan jihar Bayelsa da Sanata Seriake Dickson sun shirya ficewa daga jam'iyyar PDP. Ana hasashen cewa manyan 'yan siyasan guda biyi za su koma ADC.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bayyana cewa ba shi da wani shiri na barin PDP, ya kuma soki jam'iyyar PRP da cewa ba zai bari kage ya dauke masa hankali ba.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana abubuwan da suka jawo ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa AP. Gwamna Adeleke ya ce yana matukar kaunar PDP.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya bar PDP ya koma APC, inda ya shiga kara jerin gwamnonin da suka fice daga jam’iyyar tun bayan zaben 2023.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta PDP ta bayyana rashin jin dadi gane da shawarar da Siminalayi Fubara ya yanke na komawa APC, ta ce ya nuna rauni.
Rikicin PDP
Samu kari