Rikicin PDP
Tsohon Ministan Kwadago da Samar da Ayyuka, Sanata Joel Ikenya, ya lashe zaɓen fidda gwani na gwamna na ɓangaren PDP karkashin Turaki a Taraba da gagarumin rinjaye.
Jam’iyyar PDP mai bangaren Kabiru Turaki ta ayyana tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a matsayin dan takarar shugaban kasa na zaben 2027 duk da rashinsa.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar PDP tsagin Tanimu Turaki ta sanar da cewa za a tabbatar da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a matsayin dan takara.
Daya daga cikin masu neman takarar gwamna a Gombe a karkashin jam'iyyar PDP, Abdulkadir Hamma Saleh ya yi Allah wadai da tsayar da Pantami da aka yi.
A labarin nan, za a ji cewa mai magana da yawun jam'iyyar PDP ya ga ta kansa bayan da kotu ta aika da shi gidan gyaran hali bayan kalamansa a kan gwamnan Kwara.
Gwamna Seyi Makinde zai kaddamar da takarar shugabancin kasa a 2027 tare da kawancen PDP-APM a dandalin Mapo Hall, Ibadan ranar 14 ga Mayu, 2026.
Jam'iyyar PDP karkashin jagorancin Tanimu Turaki ta musanta rade radin da ake cewa Jonathan ya bar PDP, domin ya fito takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta rage yawan 'yan majalisar da take da su a jihar Oyo. Wasu guda uku daga cikinsu sun sanar da ficewarsu daga jam'iyyar.
Jam'iyyar PDP mai adawa ta rasa daya cikin sanatocin da take da su. Sanata mai wakiltar Kaduna ta Arewa, Ibrahim Mustapha, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC.
Rikicin PDP
Samu kari