Rikicin PDP
Dr. Gbenga Olawepo-Hashim, wanda ya nemi zama shugaban ƙasa a zaɓen 2019 ya koma PDP, jam'iyyar da ya kasance ɗaya daga cikin waɗanda suka kafa ta a 1998.
Hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Demola Olarewaju ya sanar da cewa ba zai ci gaba da zama a jam'iyyar adawa ta PDP domin ta sauka daga tsarin kishin kasa.
A labarin nan, za a ji cewa babbar jam'iyyar hamayya ta PDP ta bayyana shirinta na gudanar da taro domin duba rahoto kan tsarin karba-karba a kasar nan.
Barista Kashim ya fice daga PDP yana mai nuna godiya ga jam’iyya da mazaba, inda ake hasashen zai sake yin takarar gwamna a 2027 karkashin wata sabuwar jam’iyya.
A labarin nan, za a ji cewa babban jigo a PDP, C.I.D Maduabum ya sanar da dalilansa na fice wa daga babbar jam'iyyar hamayya ta PDP zuwa hadakarADC.
Sanata mai wakiltar Osun ta Tsakiya a Majalisar Dattawan Najeriya. Olubiyi Fadeyi ya sanarda ficewarsa daga jam'iyyar PDP saboda rigingimun da suka baibaye ta.
PDP ta bayyana shirye-shiryen da take yi na dawo da Peter Obi cikin jam’iyyar, ta ce tana ganin komawarsa zai ƙara mata ƙarfi da yuwuwar nasara a zaɓen 2027.
Marcus Onobun, dan majalisar wakilai ya fice daga PDP bisa dalilin rikicin cikin gida da ya dabaibaye jam’iyyar. Ya ce zai sanar da jam'iyyar da zai koma nan gaba.
Daraktan yakin neman dan takarar gwamnan Edo ya yi murabus daga PDP yana mai cewa jam’iyyar ta kauce daga tsare-tsaren da aka kafata. Ya fadi abin da zai yi a gaba.
Rikicin PDP
Samu kari