Rikicin PDP
Wasu fusatattun mambobin jam'iyyar PDP a jihar Imo sun shigar da kara a gaban kotu. Mambobin na PDP na neman a soke zaben da ya samar da shugaban jam'iyyar.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya na son ganin ta kawo karshen rikicin da take fama da shi. PDP ta amince da bukatun da Nyesom Wike ya gabatar a gabanta.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bukaci a kori wasu mutane da suka fito suka yi adawa da manufofin jam'iyyar PDP. Ya ce ciki har da Nyesom Wike.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya roki tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na LP, Peter Obi ya dawo gidansa da asali watau jam'iyyar PD0 kafin 2027.
Shugaban jam'iyyar PDP na yankin Kudu maso Kudu, Emmanuel Ogidi, ya bayyana cewa jam'iyyar ta shirya daukar mataki kan ministan birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike.
Tsohon hadimin gwamna kuma jigo a PDP, Balarabe Akinwunmi ya ce ba haɗuwar aƙida ke sanya gwamnoni barin jam'iyyarsu zuwa APC mai mulki ba sai tsoro.
A labarin nan, za a ji jam'iyya mai mulki a Kano, NNPP ta caccaki PDP tare da zargin cewa ita ce ta lalata abubuwa da dama a jihar tun a shekarun baya.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar PDP reshen jihar Kano ta barranta kanta da duk wata haɗakar adawa, musamman ta ADC da Atiku Abubakar ya tafi.
Dino Melaye da wasu manyan aminan siyasar tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar sun fice daga PDP sannan sun koma jam'iyyar hadaka ta ADC. Legit ta jero su.
Rikicin PDP
Samu kari