Rikicin PDP
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, tare da magoya bayansa a PDP sun gindaya sharuddan samun zaman lafiya a babbar jam'iyyar adawa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya gargadi babbar jam'iyyar adawa ta PDP kan dawo da Peter Obi. Wike ya ce dawo da Obi zai sa jam'iyyar ta sake shan kasa a 2027.s
Gwamna Bala Mohammed ya ce PDP ba za ta maimaita kuskuren da ta yi a 2023 ba wanda ya jawo mata faduwa zaben. Ya ce jam'iyyar na bukatar Kirista dan Kudu a 2027.
Gwamna Bala Mohammed, ya bayyana cewa akwai bukatar jam’iyyar PDP ta tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa daga Kudu, kuma Kirista don gudun maimaita kuskuren APC.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana cewa ya jingine burinsa na ganin ya mulki tarayyar Najeriya domin a samu hadin kai a cikin jam'iyyar PDP.
Babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta yi bayanai a kan mika tikitin takarar Shugaban Ƙasa ga Kudancin Najeriya da shirin babban taron kwamitin zartarwar na ƙasa mai zuwa.
’Yan majalisar Ondo biyu sun koma jam'iyyar APC daga PDP, inda hakan ya ƙara rinjaye ga jam’iyya mai mulki. Majalisar ta nemi gwamnati ta aiwatar da sabon albashi.
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP ta dauki matsaya game da wanda za ta ba tikitin takarar shugaban kasa tsakanin yankin Kudu da Arewa a zaben 2027.
Gbenga Olawepo-Hashim ya soki gwamnatin APC kan rashin akida da rusa tattalin arziki, ya ce PDP ce jam’iyyar dimokuraɗiyya, inda ya bukaci a samu canji a zaɓen 2027.
Rikicin PDP
Samu kari