Rikicin PDP
Tsohon Mai Tsawatarwa a Majalisar Dattawa, Sanata Agboola Ayoola ya mika wasikar ficewarsa daga jam'iyyar PDP a jihar Oyo, ya ce zai canza akalar siyasa.
Kwamitin rikon kwarya da APC ta kafa a jihar Enugu ya tabbatar da cewa Gwamna Peter Mbah da mukarrabansa za su dawo jam'iyya mai mulkin Najeriya a makon gobe.
A labarin nan, za a ji cewa rikicin jam'iyyar adawa ta PDP ta kara fada wa a cikin rikici, lamarin da ya jawo ta dakatar da sakatarenta saboda wasu zarge-zarge.
Tsohon sanata Ehigie Uzamera ya fice daga jam’iyyar PDP a Edo, yana cewa matakin ya biyo bayan bukatarsa ta ci gaba da hidimtawa jama’a cikin sabuwar jam’iyya.
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya bayyana cewa babu waani abin damuwa game da shirye shiryen gangamin jam'iyyar PDP na kasa da za a yi a birnin Landan.
A labarin nan, za a ji cewa Kingsley Chinda, Shugaban Marasa Rinjaye a majalisar wakilai ya shiga matsala, yana ganin alakarsa da Wike za ta jawo masa asara.
Jami’an tsaro sun mamaye sakatariyar PDP a Akwa Ibom yayin da ake rikici kan rushewar kwamitin gudanarwar jihar. Shugaban da aka kora ya ce suna nan daram.
Jam’iyyar PDP ta rusa shugabanta a jihohin Akwa Ibom da Cross River, ta kuma nada kwamitocin rikon kwarya yayin da rikicin cikin gida suka jawo babban garambawul.
Sabon rikici ya kunno kai a jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya. Kawunan shugaban jam'iyya na kasa da sakatare na kasa sun rabu kan zabubbukan shugabanni.
Rikicin PDP
Samu kari