Rikicin PDP
Babbar jam'iyyar adawa ta kasa watau PDP ta musanta ikirarin Sanata Samuel Anyanwu, sakataren jam'iyyar na kasa wanda ya ce an yi sa hannunsa na bogi.
Wasu lauyoyi suna ganin cewa ficewar Gwamna Douye Diri daga PDP ya sabawa doka, yayin da wasu ke cewa hakan na iya sa ya rasa mukaminsa Na gwamna.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi tsokaci kan sauya sheka da 'yan siyasa ke yi daga PDP zuwa jam'iyyar APC. Ya ce ba ita ba ce mafi muhimmanci ga 'yan Najeriya.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta zargi gwamnoni da suka fice daga cikinta da son kai da kwadayi, tana cewa za su gamu da sakamakon su a 2027.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya yi magana kan rikicin jam'iyyar adawa ta PDP. Fayose ya bayyana cewa wasu gwamnoni za su yi murabus daga jam'iyyar.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi shagube ga 'yan siyasar da suke tururuwa daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Ya ce a baya sun soke shi.
Rahotanni sun nuna cewa Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba na iya barin PDP domin shiga APC, yayin da tattaunawa da jama’a ke gudana a fadin jihar.
Wannan rahoton ya mayar da hankali kan jihohi 24 na Najeriya da yanzu suke karkashin jam'iyyar APC bayan gwamnan Enugu, Peter Mbah ya sauya sheka daga PDP.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya na ci gaba da samun koma bayan ficewa wasu gwamnoninta zuwa jam'iyyar APC. A yanzu ragowar gwamnoninta ba su kai 10 ba.
Rikicin PDP
Samu kari