Rikicin PDP
Hon Emeka Ihedioha, tsohon mataimakin kakakin majalisar wakilai, ya bayyana murabus dinsa daga jam’iyyar PDP bayan kwashe shekaru yana tare da ita.
Legas tana cikin jihohin da sai dai jam'iyyar PDP ta gansu kuma dole ta bar su a tarihi. Haka tun daga zaben 1999 zuwa yau, PDP ba ta taba kafa gwamnati a Yobe ba.
Gwamnan Ribas ya kuma fuskantar sabuwar matsala bayan da majalisar jihar ta bijirewa umarnin babbar kotuna jihar tare da rattaba hannu kan dokar kananan hukumomi.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa ya yi imani da Allah kuma ya san cewa Allah ne kaɗai ke ba da mulki ba wani ɗan adam ba.
Aliyu Kwarbai ya bar PDP bayan an ki daukar mataki kan Nyesom Wike. Matashin ‘dan siyasa ya yi watsi da jam’iyyar da ya dade yana goyon baya a jihar Kaduna.
Jam'iyyar PDP ta yi tashe musamman saboda yin shekaru 16 a jere tana kan mulki. Daga 1999 zuwa yau, akwai jihohin da har gobe PDP ce ta rike da su a matakin gwamna.
Tsohon mamban majalisar tarayya, Farah Dagogo, ya bayyana cewa ya kamata Umar Damagum ya yi murabus daga shugabancin PDP nan take saboda kishin jam'iyya.
Fadar Shugaban kasa ta ce ayyukan ci gaba da da take kawowa yan Najeriya ya shafe wanda PDP ta yi a shekaru 16 da ta yi tana mulki. Ta bata shawarwari
Wasu gungun masu zanga-zanga sun nemi shugaban APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya sauka daga muƙaminsa, sun rubuta korafi ga Bola Tinubu.
Rikicin PDP
Samu kari