
Rikicin PDP







Wani mai sharhi kan lamuran siyasa, Segun Akinleye ya bayyyana cewa jam'iyyar PDP idan ba ta yi taka tsan-tsan ba, Nyesom Wike na iya wargaza ta.

Wasu sun ce akwai wanda ke biyan kudi domin Tajudden Abbas ya rasa kujerarsa. A wani jawabi da aka alakanta da Kungiyar CAPW, an zargi Nkeiruka Onyejeocha da hakan.

Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kogi, Arc Yomi Awoniyi, ya tabbatar da matakin sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC a hedkwatar jam'iyyar ta ƙasa.

Rikicin jam'iyyar PDP na neman dawowa sabo yayin da aka fara musayar yawo da kace-nace tsakanin tsagin Atiku Abubakar da Ministan Abuja, Nyesom Wike.

Nyesom Wike ya na so ya rugurguza Jam’iyyar PDP saboda ya yi takarar 2027. Pedro Obaseki ya yi wa Wike raddi da ya fara yin kira a dakatar da Atiku Abubakar a PDP.

Yayin da ake tunkarar zaben gwamnan Bayelsa, gwamna Diri ya rasa ɗaya daga cikin hadimansa da tsohon kakakinsa, sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.

A rahoton hirar da aka yi, Nyesom Wike ya ce karfin halin ‘yan jam’iyyarsa ta PDP ya jawo su ka rika tunani za sui ya karbe mulki daga hannun Bola Tinubu da APC

Yayin da ake tunkarar zaben gwamnan jihar Kogi a watan Nuwamba mai zuwa, tsohon mataimakin gwamna a inuwar PDP, Arc Abayomi Awoniyi, ya fice daga jam'iyyar.

Tsohon gwamnan Ribas kuma Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya fara neman NWC na ƙasa ya dakatar da Atiku Abubakar, Tambuwal da masu goya musu baya.
Rikicin PDP
Samu kari