Rikicin PDP
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Gwamnan jihar Sakkwato kuma tsohon Shugaban Majalisar wakilai ya rika sauya sheƙa daga fara siyasarsa kafin ya ci birki a ADC.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban PDP, Dr. Jamil Jibo Magayaki ya hakura da zama a cikin jam'iyyarsa ta PDP bayan Gwamna Dauda Lawal ya koma APC mai mulki.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya sanar da ficewarsa da daddiyar jam'iyyarsa ta PDP zuwa ADC mai hamayya da gwamnatin APC.
Mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Mani Malam Mummuni ya sanar da sauya shekar Gwamna Dauda Lawal daga PDP zuwa jam'iyyar APC mai mulkim Najeriya.
Kotun daukaka kara ta zartar da hukunci a shari'ar da ke gabanta kan rikicin shugabancin jam'iyyar PDP wadda ta kasance babbar jam'iyyar adawa a Najeriya.
Kotun daukaka kara ta kammala sauraron dukkanin bangarorin da ke cikin kararrakin da ke gabanta kan rikicin shugabanci na jam'iyyar PDP mai adawa.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Seriake Dickson, ya fice daga PDP zuwa NDC, yana nuna damuwa kan lalacewar jam’iyyar a cikin taron manema labarai.
Babbar kotun jihar Oyo ta amince da sahihancin babban gangamin da PDP ta gudanar a Ibadan, inda aka zabi sabon kwamitin gudanarwa karkashin Tanimu Turaki.
Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Adamawa, Rt. Hon. Bathiya Wesley, da yan Majalisa 14 sun raba gari da PDP saboda rikicin cikin gida da ya addabi jam'iyyar.
Rikicin PDP
Samu kari