Rikicin PDP
Sakataren CUPP, Mark Adebayo, ya gargaɗi jam'iyyun adawa su haɗe muddin suna son ƙalubalantar Shugaba Tinubu a zaɓen 2027 a cikin hirar yau 20 ga Afrilu, 2026.
A labarin nan, za a ji yaɗa siyasar jihar Ondo za ta iya sake salo bayan tsohon gwamnan Ondo, Olusegun Mimiko ya sanar da raba gari da jam'iyyar PDP.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya yi magana kan rikicin da ya addabi jam'iyyar PDP wanda ya kawo rarrabuwar kawuna a cikinta.
Shirin Gwamna Bala Mohammed na ficewa daga PDP zuwa APC ya fara tauar da kura tsakanin masu ruwa da tsakin jam'iuyar na jihar, wasu na ganin babu bukatarsa.
A labarin nan, za a ji cewa rade-radin sauya shekar gwamna Bala Muhammad na jihar Bauchi na ci gaba da fuskantar kalubale daga wasu daga cikin manyan APC.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa yana cikin tattaunawa da abokansa na siyasa kan makomarsu gabanin babban zaben 2027.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bayyana cewa ADC za ta zama makomarss ta gana a siyasance, ya gana da wakilan jam'iyyar a fadar gwamnatin Bauchi.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya tabbatar da cewa taron jam’iyyar PDP zai gudana kamar yadda aka tsara duk da rikice-rikicen cikin gida da ake da su.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Gwamnan jihar Sakkwato kuma tsohon Shugaban Majalisar wakilai ya rika sauya sheƙa daga fara siyasarsa kafin ya ci birki a ADC.
Rikicin PDP
Samu kari