Rikicin PDP
Akwai yiwuwar a ga sauyi tsakanin wadanda suka lashe zaben tsaida gwani da wadanda APC za ta tsaida takara a karshe. Yanzu an fara ba INEC sunayen 'yan takara.
Za a ji kalaman yaron Atiku Abubakar da kotu ta soke wa NDC rajista a matsayin jam'iyyar siyasa. A gefe guda kuma wasu murna suke yi da abin da ya faru da Peter Obi.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a jihar Gombe ta fara sauraron karar da aka shigar da ke kalubalantar zaman Farfesa Isa Ali Pantami a jam'iyyar PDP.
Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Jam'iyyar PDP ta ce ministan Abuja Nyesom Wike ba zai koma APC na dindindin ba, tana mai cewa yana cikin gwamnatin APC ne a matsayin “aro” kawai.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya na daya daga cikin jam'iyyun da za su fafata a zaben gwamnan jihar Ekiti. Akwai abubuwan da za su iya jawo mata rashin nasara.
Jam'iyyar PDP ta gamu da koma baya a majalisar wakilan Najeriya. Wasu 'yan majalisa guda hudu daga jihar Bauchi sun sanar da ficewarsu daga PDP zuwa jam'iyyar APM.
A labarin nan, za a ji cewa makusantan tsohon shugaban kasa sun bayyana cewa Goodluck Jonathan ba shi da niyyar tsayawa takara a babban zabe mai zuwa.
Yan majalisar wakilai shida masu biyayya gare Seyi Makinde sun fice daga PDP zuwa APM domin tunkarar zaɓen 2027, sun bayyana dalilin matakin da rikicin cikin gida.
Rikicin PDP
Samu kari