Rikicin PDP
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar PDP ta lissafo abubuwan cikas da tsagwaron kudin tallan dan siyasa da gwamnatin jihar Kogi ta yankawa yan takara.
Lawal Musa Daura ya sauya-sheka watanni 7 da ayyana neman takarar gwamna a ADC. Wannan karo ya tattara jama'ansa zuwa jam'iyyar APM mai alamar rogo.
Mambobin jam'iyyar NDC da ke fushi sun yi watsi da kwamitin sasanta mambobi na Pat Utomi da Buba Galadima, suna cewa yaudara ne ba tare da adalci ba.
An samu babbar sa-in-sa a ADC reshen Adamawa sakamakon jita-jitar sauya sunan dan takarar gwamnan jam'iyyar, Umar Suleiman (Omarana), da sunan Hamman Tukur Ribadu
Samuel Ortom ya karyata rahoton cewa shugabannin PDP na jihar Benue na shirin sauya ɗan takarar gwamna na jam’iyyar, Samuel Aondoakaa a zaɓen 2027.
Bangaren PDP mai goyon bayan Nyesom Wike ya yi murnar fitar da sunan Sanata Sandy Onor a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na 2027 da hukumar INEC ta yi..
PDP ta bayyana cewa tana jiran hukuncin kotu kan rikicin takarar gwamnan Gombe da ya shafi Farfesa Isa Pantami, tana mai cewa babu wani rikicin takara a jihohi.
Tsagin PDP na Kabiru Turaki ya ce ya miƙa wa INEC takarar Goodluck Jonathan da sauran 'yan takara, duk da rikicin amincewa da shugabancin jam'iyyar.
Sabani da rigingimu da rikicin kotu sun rugurguza PDP a shekarun nan. Amma duk da wadannan, akwai wasu ‘yan siyasa da suka ki barin jam’iyyar, mun kawo maku jerinsu.
Rikicin PDP
Samu kari