Rikicin PDP
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta PDP ta bayyana rashin jin dadi gane da shawarar da Siminalayi Fubara ya yanke na komawa APC, ta ce ya nuna rauni.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya tabbatar da komawarsa jam'iyyar Accord, inda zai nemi wa’adi na biyu a 2026 bayan ficewarsa daga jam'iyyar PDP.
Dan majalisar wakilai daga jihar Kebbi, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Dan majalisar ya ce rikicin PDP ya yi yawa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi kalamai masu kaushi kan rikicin jam'iyyar PDP. Ya ce baki sun yi kadan su kore shi daga jam'iyyar.
Tsohon mai magana da yawun PDP na kasa, Kola Ologbondiyan ya yi murabus daga kasancewarsa mamba a jam'iyyar, ya ce lokaci ya yi da zai kama gabansa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya karyata rade-radin kama shi a Faransa, yana mai cewa duk ƙagaggun labarai ne da nufin neman karkatar da hankalinsa daga aikinsa.
A labarin nan, za a ji cewa rikicin PDP ya kara kamari bayan da tsagin Nyesom Wike ya bayyana korar wasu gwamnoni daga cikin jam'iyyar adawa a Najeriya.
Shugaban tsagin jam'iyyar PDP na kasa, Kabiru Tanimu Turaki, ya yi martani kan ficewar Gwamna Kabiru Tanimu Turaki daga jam'iyyar. Ya ce ba su da masaniya.
Fiye da mambobin PDP 1,500 daga yankin Zuru sun koma APC a Kebbi bayan ceto daliban da aka sace, inda suka yaba da ayyukan Gwamna Nasir Idris da Bola Tinubu.
Rikicin PDP
Samu kari