Rikicin PDP
Gwamna Adeleke ya bayyana cewa rikicin cikin gida da ke addabar PDP a matakin kasa ne ya sa ya tattara kayansa ya bar jam'iyyar, ya gode da damar da ya samu.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya gargadi jam'iyyar PDP kan babban taron da ta gudanar a Ibadan. Ya bukaci ta soke zaben da ta yi a taron.
Prince Olagunsoye Oyinlola ya tabbatar da cewa zai yi kokarin jan hankalin Gwamna Ademola Adeleke ya nemi tazarce a zaben Osun 2026 larkashin Accord.
Ministan birnin tarayya, Nyesom Wike ya nuna damuwa kan kiran Donald Trump ya kawo agaji Najeriya game da siyasa da shugaban jam'iyyar PDP, Tanimu Turaki ya yi.
Gwamna Makinde ya ce rikicinsa da Nyesom Wike ba na mutum 1 ba ne, rikici ne na yunkurin mayar da Najeriya karkashin jam’iyya, wanda ke barazana ga dimokuraɗiyya.
Gagarumar sauya sheƙa ta auku a Taraba yayin da shugaban PDP, kwamishinoni, ‘yan majalisa da shugabannin kananan hukumomi suka bar PDP suka koma APC.
Umar Sani ya bayyana cewa Nyesom Wike ya bukaci PDP ta janye takarar shugaban kasa a 2027, ko kuma ta fuskanci rikici mai tsanani cikin jam’iyyar gabanin zaben.
Jam'iyyar PDP ta kasance babbar jam'iyya a tarihin siyasar Najeriya. Tun bayan kafuwarta ta samu shugabanni daban-daban wadanda suka jagorance ta.
Rahotanni sun nuna cewa an tsaya ana kallon kallo tsakanin Gwamna Bala Mohammed, Seyi Makinde, Turaki da Wike bayan jami'an tsaro sun umarci kowa ya fita.
Rikicin PDP
Samu kari