Rikicin PDP
Wata babbar kotun jihar Oyo da ke birnin Ibadan ta soke babban taron PDP da aka gudanar. Kotun ta hana shugabannin da aka zaba ayyana kansu a matsayin shugabanni.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta PDP ta kawo karshen shari'a da ake yi dangane da waye sahihin Sakatarenta na kasa a gaban kotu da ke Abuja.
Jam’iyyar PDP ta bayyana tikitin shugabancin kasa na 2027 a bude ga masu sha’awar daga Kudancin Najeriya, ciki har da Goodluck Jonathan, tare da tsari mai adalci.
Kotun Tarayya da ke zamanta Ado-Ekiti ta soke zaben fidda gwamnan PDP na jihar Ekiti a 2026, tare da umartar jam’iyyar ta sake shirya sabon zabe.
A labarin nan, za a ji yadda ɗaya daga cikin waɗanda suka kafa APC, Osita I ya bayyana Atiku Abubakar daga cikin mutanen da suka durkusar da jam'iyyar adawa ta PDP.
Shugaban jam'iyyar PDP a jihar Bauchi, Samaila Adamu Burga, ya yi karin haske kan batun sauya shekar Gwamna Bala Mohammed zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana cewa addua da azumi ne kadai za su tseratar da Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara daga yunkurin tsige shi.
Fayose ya ce Atiku da Tambuwal sun ruguza PDP; ya kuma gargaɗi Gwamna Fubara kan cin amanar Wike yayin da rikicin jam'iyyar ya tsananta a wannan shekara ta 2026.
Jam’iyyar PDP a Bauchi ta karyata jita-jitar cewa Gwamna Bala Abdulkadir Mohammed na shirin ficewa zuwa ADC, tana kiran rahoton ƙarya da yaudara.
Rikicin PDP
Samu kari