Jihar Oyo
Shugaban cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye, ya bayyana cewa Ubangiji ya sanar masa yadda za a saki dalibai da malaman da 'yan bindiga suka sace a jihar Oyo.
Rundunar ‘yan sandan jihar Oyo ta musanta rahotannin da ke yawo cewa an kama malamin kirista da hannu a sace dalibai da malamai a yankin Orire a jihar.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Gwamnatin Jihar Oyo ta ayyana dokar hana fita ta sa’o’i 16 a kananan hukumomi 10 da ke makwabtaka da tsohuwar gandun dabbobi domin magance matsalolin tsaro.
Iyalan da aka sace a garinsu Sunday Igboho sun samu ‘yanci bayan dan gwagwarmayar ya bai wa masu garkuwa wa’adin sa’o’i biyu su sako wadanda suka yi garkuwa da su.
Wata mata a Ibadan ta shigar da karar neman a raba aurenta da mijinta, inda ta zarge shi da rashin kulawa, lalata da mata, barnata kasuwancinta da cin zarafi.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Dauda Kahutu Rarara ya nuna bacin rai game da batun sace daliban Oyo da mawaki Davido ya yi a wajen gasar kofin duniya a Amurka. Ya ce hakan bai dace ba.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde ya bayyana cewa bayanan sirri sun nuna cewa har yansu daliban da yan bindiga suka sace na nan a cikin gandun daji na Old Oyo National Park.
Jihar Oyo
Samu kari