Jihar Oyo
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya yi magana kan wanda zai gaje a siyasar 2027. Makinde ya ce wanda zai gaje shi zai iya fitowa cikin jami'ansa da suke tare.
Tsohon Mai Tsawatarwa a Majalisar Dattawa, Sanata Agboola Ayoola ya mika wasikar ficewarsa daga jam'iyyar PDP a jihar Oyo, ya ce zai canza akalar siyasa.
Ministan makamashi, Bayo Adelabu ya ce lokaci ya yi da zai mulki Oyo, yayin da bayyana niyyarsa ta yin takarar gwamna a 2027 bayan shan kaye a 2019 da 2023.
Sabon Sarkin Ibadan da aka nada a jihar Oyo, Oba Rashidi Adewolu Ladoja, ya bayyana cewa bai ɗauki zancen Peter Obi da ya kira shi ɗan’uwa a matsayin raini.
Wani kusa a jam'iyyar PDP kuma tsohon dan majalisar wakilan Najeriya, ya bayyana cewa gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, zai iya kifar da Bola Tinubu a 2027.
Sabon Sarkin Ibadan, Oba Rashidi Ladoja ya karbi bakuncin Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai a fadarsa inda ya tabbatar musu da cewa a yanzu shi ba dan siyasa ba ne.
Reno Omokri ya caccaki tsohon dan takarar shugaban kasa a LP a zaben 2023, Peter Obi bayan taya sabon Sarkin Ibadan murnar hawa karagar sarauta a Oyo.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya kwantar da hankulan 'yan Najeriya kan matsin tattalin arziki. Ya ce an sha wahala ne saboda matakan da gwamnatinsa ta dauka masu tsauri.
Olubadan na 44 da ya hau kan sarauta, Oba Rashidi Ladoja ya roki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar da kirkiro jihar Ibadab kafin zaben 2027.
Jihar Oyo
Samu kari