Jihar Oyo
Wata mata a Ibadan ta shigar da karar neman a raba aurenta da mijinta, inda ta zarge shi da rashin kulawa, lalata da mata, barnata kasuwancinta da cin zarafi.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Dauda Kahutu Rarara ya nuna bacin rai game da batun sace daliban Oyo da mawaki Davido ya yi a wajen gasar kofin duniya a Amurka. Ya ce hakan bai dace ba.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde ya bayyana cewa bayanan sirri sun nuna cewa har yansu daliban da yan bindiga suka sace na nan a cikin gandun daji na Old Oyo National Park.
Rahotanni daga msarautar ibadanland da ke jihar Oyo sun tabbatar d cewa Osi Balogun, Oba Olubunmi Isioye-Dada ya rasu bayan fama da gajeruwar rashin lafiya.
Wata kungiyar Musulmi ta FASON ta bayyana cewa addinin Musulunci ba shi da alaka da ta'addanci, garkuwa da mutane, fashi ko sauran miyagun laifuka.
A labarin nan, za a ji cewa Hausawa mazauna jihar Oyo da kewaye sun bayyana cewa ana masu mugun gani saboda garkuwa da daliban jihar Oyo a kwanakin baya.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce babu wanda zai hana shi ziyartar kowane yanki a fadin kasar Najeriya duk da cece-kuce kan ziyararsa Ibadan.
A labarin nan, za a ji shugabar daliban makaranta da aka sace a Oyo ta nemi a yi watsi da ikirarin gwamnati na cewa yan bindiga na neman a kafa Shari'ar Musulunci.
Jihar Oyo
Samu kari