Jihar Oyo
'Yan sandan Oyo sun tsaurara tsaro a Ikoyi-Ile bayan 'yan bindiga sun aiko da takardar barazanar kai hari ranar 20 ga Janairu, 2026, don janyo raɗaɗi da hawaye.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Oyo ta fara bincike bayan gano wasiƙun barazana daga ‘yan bindiga zuwa ga al'umma inda suka ce za su kai farmaki garuruwa.
Farashin kilogram daya na iskar gas din girki ya sauka zuwa N1,000 - N1,400 yayin da gas din ya wadata a Legas da sauran jihohi bayan janye yajin aikin ma'aikata.
Rahotanni daga jihar Oyo sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun kai farmaki wurin da ake killace dabbobin daji, wanda ake zuwa kallo domin nishadi a Oyo.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi tsokaci kan rikicinsa da Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo. Ya ce rikicin na da alaka da mukamin Minista.
Tankar mai ta buge ayarin motar Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, a Ibadan, inda ta kashe wani jami’in da ke tare da su, Ibrahim Hussaini.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya ce yana da cikakkiyar cancantar jagorantar Najeriya, tare da cewa ba zai goyi bayan Tinubu a 2027 ba. Ya yi gargadi kan rugujewar PDP.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana nadamar goyon bayan Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023, yana cewa sakamakon mulkin bai dace da burinsa ba.
Jihar Oyo
Samu kari