Jihar Oyo
Babbar kotun jihar Oyo ta amince da sahihancin babban gangamin da PDP ta gudanar a Ibadan, inda aka zabi sabon kwamitin gudanarwa karkashin Tanimu Turaki.
Jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa tattaunawarsa da Gwamna Seyi Makinde ta fi maida hankali kan zumunci fiye da batun siyasa.
Rabiu Kwankwaso da Gwamna Seyi Makinde suna gudanar da ganawa a Ibadan wanda ake hasashen na da alaka da zaben 2027, tare da hasashe kan kulla kawancen siyasa.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana yadda zaman da aka yi tsakanin Atiku Abubakar da Gwamna Seyi Makinde a gidan Janar IBB ya kasance.
Sakataren jam'iyyar ADC, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa suna fatan samun mabobi akalla miliyan 14 yayin da za su fara rajistar mutane a Najeriya a 2026.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya jawo ce-ce-ku-ce bayan kaucewa sumbatar matarsa a taron jama’a, lamarin da ya canza tunani kan soyayya a bainar jama'a.
Fasto Abel Boma ya bayyana cewa Seyi Makinde zai gaji Bola Tinubu a matsayin shugaban ƙasa, yana jaddada cewa Allah ya shirya masa hanya zuwa ga jagoranci.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya yi gargadi kan shirin kafa dokar Shari’a a Oyo, idan jama’a suka buƙaci hakan bayan ya zama gwamna a 2027.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana kewar shugabancin Farfesa Yemi Osinbajo, ya soki tsarin haraji na Bola Tinubu a yayin bikin cika shekaru 60 na Fasto Ajetomobi.
Jihar Oyo
Samu kari