Jihar Oyo
Dan fafutukar kasar Yarabawa, Cif Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Sunday Igboho, ya ce ba gudu ba ja da bayan wajen kare 'yancin kasar Yarabawa.
Mai fafutukar kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya zargi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da kisan mahaifiyarsa da kanwarsa da kuma neman hallaka shi.
Mai alfama Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya shawarci 'yan Najeriya da su rika yin addu'a ga shugabanni maimakon zagi ko cin mutunci.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya fito ya musanta batun cewa gwamnonin jihohi 36 na kasar nan sun samu karin kudade har N30bn daga gwamnatin tarayya.
Jigon APC a jihar Oyo ya koka kan abinda ya kira rashin adalcin gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu bayan ya samu nasara a zaben shugaban ƙass na 2023.
Gwamnatin jihar Oyo karkashin Gwamna Seyi Makinde ta dakatar da basaraken Ilua daga kan mulki saboda barkewar rikici a kauyuka 2 kuma ana zargin da sa hannunsa.
An yi ta zanga-zanga a fadin Najeriya tun bayan cire tallafin mai da kuma tsare-tsaren da Tinubu ya kawo a bangaren daidaita naira ya kefa mutane cikin wani hali.
Zanga-zanga ta barke a garin Mokolo, jihar Oyo a ranar Litinin kan tsadar rayuwa, tsadar abinci da kuma tabarbarewar tattalin arzikin da kasar ke fuskanta.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya saka ma’aikata hawaye a jihar yayin da ya amince da tsawaita biyan kudaden rage radadin cire tallafi har na watanni shida.
Jihar Oyo
Samu kari