Jihar Oyo
Rahotanni daga msarautar ibadanland da ke jihar Oyo sun tabbatar d cewa Osi Balogun, Oba Olubunmi Isioye-Dada ya rasu bayan fama da gajeruwar rashin lafiya.
Wata kungiyar Musulmi ta FASON ta bayyana cewa addinin Musulunci ba shi da alaka da ta'addanci, garkuwa da mutane, fashi ko sauran miyagun laifuka.
A labarin nan, za a ji cewa Hausawa mazauna jihar Oyo da kewaye sun bayyana cewa ana masu mugun gani saboda garkuwa da daliban jihar Oyo a kwanakin baya.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce babu wanda zai hana shi ziyartar kowane yanki a fadin kasar Najeriya duk da cece-kuce kan ziyararsa Ibadan.
A labarin nan, za a ji shugabar daliban makaranta da aka sace a Oyo ta nemi a yi watsi da ikirarin gwamnati na cewa yan bindiga na neman a kafa Shari'ar Musulunci.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Oyo ta bayyana hanyar da ƴan bindiga suka bi kafin su yi garkuwa da yayar tsohon ministan wutar lantarki da yaranta.
Yayar tsohon ministan makamashi a Najeriya, Busayo Adegoke John-Paul, da 'ya'yanta tagwaye sun samu 'yanci bayan an sace su a Ibadan cikin daren nan.
Yan ta'addan da suka yi garkuwa da dalibai da malamai na makarantu uku a jihar Oyo sun nemi abubuwa hudu daga gwamnati kafin saki wadanda suka sace.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya tabbatar wa tsohon Ministan Makamashi, Adebayo Adelabu, cewa gwamnati na kokarin ceto ƙanwarsa da 'ya'yanta biyu da aka sace.
Jihar Oyo
Samu kari