Jihar Oyo
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta rage yawan 'yan majalisar da take da su a jihar Oyo. Wasu guda uku daga cikinsu sun sanar da ficewarsu daga jam'iyyar.
Kungiyar Musulmin Oyo ta bukaci Seyi Makinde ya nuna adalci da daidaito ta hanyar mara wa dan takarar Musulmi baya a zaben gwamnan jam'iyar PDP mai zuwa.
Gwamnatin Oyo ta gargadi mazauna jihar da masu sayar da dabbobi kan sayar da shanu da raguna a manyan tituna yayin bikin babbar salla mai zuwa a kananan hukumomi 33.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya nuna kwarin gwiwar cewa jam'iyyarsa ta PDP za ta samar da shugaban kasa a 2027. Makinde ya bukaci hadin kai a jam'iyyar.
Tsohon ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa Bola Tinubu ya ba shi izinin barin mukaminsa domin fara shirye-shiryen neman kujerar gwamnan Oyo.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
A labarin nan, za a ji wasu manyan APC a jihar Oyo, Akeem Adetoyese da Mogaji Abiola Oyeyemi sun yi zargin cewa an nada mutumin da ba ɗan jam'iyya ba minista.
Bidiyon tsiraicin fitacciyar mai sayar da maganin gargajiya a Najeriya, Sisi Alagbo ya bazu a kafafen sada zumunta. Ta nemi afuwar jama'a kan bidiyon.
Jihar Oyo
Samu kari