Jihar Oyo
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da shugaban wata makarantar firamare a jihar Oyo tare da neman Naira miliyan 30 a matsayin kudin fansa kafin sakinsa.
An samu karin bayani kan matakan da sojoji da sauran hukumomi suka dauka wajen ganin sun ceto daliban jihar Oyo wajen cafke iyalan 'yan bindigan.
A labarin nan, za a ji cewa Barista Bulama Bukarti ya lissafo jerin daliban da aka sace a jihar Borno, har da wadanda aka sace rana daya da na Oyo.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar da ke takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC ya caccaki Bola Ahmed Tinubu bayan ceto dalibai a jihar Oyo.
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun bayyana yadda suka rika daukar matakai domin ceto daliban da aka sace a wata makaranta a jihar Oyo bayan garkuwa da su.
Murna da barke da aka samu rahoton ceto dalibai da malaman da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Oyo. Sun kwashe fiye da kwanaki 50 a tsare.
A labarin nan, za a ji cewa Janar Christopher Musa mai ritaya ya sanar da hakikanin abin da ya hana a yi fito na fito da yan bindiga a jihar Oyo.
Kotun daukaka kara ta amince da bukatar kungiyar MURIC game da hukuncin hana dalibai mata musulmi sanya hijabi a makarantar ISI da ke jami'ar Ibadan.
Kotun daukaka kara mai zama a Ibadan ta soke hukuncin babbar kotun jihr Oyo, wacce ta amince dalibai mata musulmi su rika sanya hijabi a makarantar ISI.
Jihar Oyo
Samu kari