Jihar Oyo
Majiyoyi sun tabbatar da cewa an yi garkuwa da tsohon Ministan Wuta, Adebayo Adelabu, tare da tagwayen ‘ya’yanta a Ibadan, abin ya tayar da hankali.
Iyalan ɗalibai da malamai da aka sace a Oriire da ke jihar Oyo sun ƙi karɓar shinkafa da kuɗi daga gwamnati, suna neman a dawo musu da yaransu cikin gaggawa.
Dan takarar shugaban kasa a AAC, Omoyele Sowore ya ce zai jagoranci zanga-zanga mai zafi zuwa fadar shugaban kasa a Abuja domin saka gwamnati ceto daliban Oyo.
Yan majalisar wakilai shida masu biyayya gare Seyi Makinde sun fice daga PDP zuwa APM domin tunkarar zaɓen 2027, sun bayyana dalilin matakin da rikicin cikin gida.
Jam'iyyar APC ta bukaci gwamna Seyi Makinde ya sauka daga kujerar gwamnan jihar Oyo matukar ba zai iya magance matsalar tsaro ba bayan sace dalibai da malamai.
Tsohon Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nuna cewa har yanzu ba a tabbatar da sakamakon zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC ba a jihar Oyo.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya yi zargin cewa gwamnatin Seyi Makinde ce a jihar Oyo ta shirya sace dalibai da malamai don batawa Tinubu suna.
Bayan rufe makarantu a jjihar Oyo, kungiyar malamai a Najeriya ta NUT ta bukaci malamai su fito gangami a fadin kasar domin nuna fushinsu kan sace daliban.
Kungiyar Tak-it-Back ta shirya zanga-zangar adawa da sace dalibai da malamai a jihar Oyo. Kungiyar ta yi kira ga gwamnati ta gaggauta ceto daliban da aka sace.
Jihar Oyo
Samu kari