Jihar Oyo
Dan takarar shugaban kasa na NDC, Peter Obi, ya bayyana cewa takwaransa na jam'iyyar adawa ta APM kuma gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya cancanci zama shugaban Najeriya.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi, ya halarci taron kaddamar da yakin neman zaben dan takarar APM a zaben shugaban kasa na 2027, Seyi Makinde.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya gargadi sarakunan gargajiya da su nisanci siyasa, yana mai cewa dole ne kujerar sarauta ta kasance tsaka-tsaki.
Gwamna Seyi Makinde ya bukaci a sake duba tsarin kayyade farashin fetur a Najeriya, yana mai cewa a binciki tsarin baki daya ba batun tallafi kadai ba.
Ɗan takarar gwamnan Oyo na jam'iyyar ADC, Adegoke, ya yi alkawarin biyan tsofaffi alawus, ilimi kyauta da gina layin dogo idan ya lashe zaɓen 2027.
Tsohon ministan lantarki, Bayo Adelabu ya janye shirin karar APC kan zaben fidda gwani a Oyo, ya bukaci sulhu da gyara korafe-korafen ‘yan jam’iyya gabanin 2027.
Tsohon sakataren gwamnatin Oyo, Abdul Waheed Olajide, ya rasu yana da shekaru? Iyalansa sun sanar da rasuwar, inda aka shirya jana’izarsa a Ibadan.
APM ta goyi bayan Seyi Makinde a matsayin ɗan takarar haɗakar jam’iyyun adawa da za ta kalubalanci Shugaba Bola Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
EFCC ta gurfanar da Lawal Musa bisa zargin damfarar N56.5m na aikin Hajji shekarar 2023, bayan ya yi ikirarin cewa ma’aikacin gwamnatin Kaduna ne.
Jihar Oyo
Samu kari