![Matashi ya balle kofar masallaci ya saci wayar N100,000, an gurfanar da shi gaban kotu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/dedc4cb075cfbacb_w.jpeg?v=1)
Jihar Oyo
![Matashi ya balle kofar masallaci ya saci wayar N100,000, an gurfanar da shi gaban kotu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/dedc4cb075cfbacb_w.jpeg?v=1)
![Bayan Dikko Radda, wani gwamnan PDP ya mika mulki ga mataimakinsa, ya tafi hutu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bc5caa0d3ab725d6.jpeg?v=1)
![An shiga jimami bayan mutuwar fitaccen basarake mai daraja, ya yi shura](https://cdn.legit.ng/images/360x203/98c3f90fb66c3768.jpeg?v=1)
!["Ba domin cin mutunci ba ne": Gwamna ya fadi dalilin gyara a dokar masarautu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d205919f63a7b4cc.jpeg?v=1)
![Gwamna ya kafa kwamiti domin duba yiwuwar aiki da dokar kananan hukumomi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c90f307ae6c0c6ba.jpeg?v=1)
![Wahalar fetur za ta tsananta, dillallan mai sun shiga yajin aiki a wasu jihohin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0c35f9001cfb7916.jpeg?v=1)
!["Dauke hankalin talaka za a yi": Gwamna ya fadi dalilin yin hukunci kan kananan hukumomi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c90f307ae6c0c6ba.jpeg?v=1)
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya yi fatali da hukuncin Kotun Koli kan ƴancin kananan hukumomi a Najeriya inda ya ce yunwa ya kamata a kawar a wannan lokaci.
![Ibadan: Sabon Sarki ya kafa tarihi, an naɗa masa rawanin sarauta mai ƙima a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/330410df1d4086f0.jpeg?v=1)
Rahotanni daga birnin Ibadan da ke jihar Oyo sun nuna cewa sabon Olubadan na ƙasar Ibadan, Oba Olakulehin ya kafa tarihi bayan naɗa masa rawanin sarauta yau Jumu'a.
![Sojoji sun ragargaji 'yan ta'adda a jihohi, sun kwato makamai da dama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7fb4e4910357b91d.jpeg?v=1)
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar hallaka yan ta'adda a jihohin Anambara, Katsina da Oyo. Ta kwato tarin makamai da kama dan ta'addan da ake nema ruwa a jallo.
![Dan Majalisar Tarayya ya sake mutuwa watanni 2 bayan rasuwar Dogonyaro daga Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d6c9b7f312e292f0.jpeg?v=1)
Dan Majalisar Tarayya mai suna Hon. Musiliu Olaide Akinremi da ke wakiltar mazabar Ibadan ta Arewa a jihar Oyo ya rasu a yau Laraba 10 ga watan Yulin 2024.
![1446AH: Gwamnati ta ba da hutu domin zuwan sabuwar shekarar musulunci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a7a6dff0fe804b80.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Oyo ta ayyana ranar hutu domin murnar zagayowar shekarar musulunci. Gwamnatin ta ayyana ranar Litinin, 8 ga watan Yuli a matsayin ranar da ba a aiki.
![Yadda yan sanda suka sasanta Sarki da liman bayan rikici a kan zuwa aikin Hajji](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e20591df3759e329.jpeg?v=1)
Kwamishinan yan sandan Oyo ya sasanta Oba Ghandi Afolabi Olaoye da limami Yunus Tella Olushina Ayilara kan sabani da suka samu a kan zuwa aikin hajjin bana.
![Babban ɗan tsohon gwamna a Najeriya ya riga mu gidan gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/09264f469f2b247d.jpeg?v=1)
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar babban ɗan tsohon gwamnan jihar Oyo, Cif Kolapo Ishola mai suna Kunle Kolapo a yau Laraba 3 ga watan Yulin 2024.
![Kishin ƙishin din kara kudin fetur ya jawo kulle gidajen mai, jama'a sun shiga tasko](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bbc6a66971fba756.jpeg?v=1)
An wayi gari da kulle gidajen mai a birnin Ibadan na jihar Oyo inda hakan ya jefa al'umma cikin matsala. Ma'aikata sun koka kan yadda lamarin ya kawo musu cikas.
![Malaman Musulunci sun yi hannun riga da limami kan bijirewa basarake, sun ba da shawara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0b72f2e12840594e.jpeg?v=1)
Gamayyar malaman Musulunci a Ogbomoso da ke jihar Oyo sun kalubalanci Sheikh Taliat Yunus kan bijirewa umarnin Oba Afolabi Ghandi da ke sarautar garin.
Jihar Oyo
Samu kari