Jihar Oyo
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya jawo ce-ce-ku-ce bayan kaucewa sumbatar matarsa a taron jama’a, lamarin da ya canza tunani kan soyayya a bainar jama'a.
Fasto Abel Boma ya bayyana cewa Seyi Makinde zai gaji Bola Tinubu a matsayin shugaban ƙasa, yana jaddada cewa Allah ya shirya masa hanya zuwa ga jagoranci.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya yi gargadi kan shirin kafa dokar Shari’a a Oyo, idan jama’a suka buƙaci hakan bayan ya zama gwamna a 2027.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana kewar shugabancin Farfesa Yemi Osinbajo, ya soki tsarin haraji na Bola Tinubu a yayin bikin cika shekaru 60 na Fasto Ajetomobi.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi magana kan makomar jam'iyyar PDP a zaben shekarar 2027. Ya ce masu sukar jam'iyyar za su sha mamaki a zaben 2027.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana ganawar Shugaba Bola Tinubu da Gwamna Seyi Makinde, wanda ya jaddada goyon bayansa ga Nyesom Wike.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tabo batun ficewa daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Gwamnan ha bayyana muhimmancin samun jam'iyya fiye da daya a kasa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde da yammacin ranar Alhams, sun shiga ganawar sirri a fadar shugaban kasa.
Kungiyar HEDA ta shigar da karar Gwamna Makinde gaban EFCC kan zargin karkatar da Naira biliyan 30 na tallafin Bodija; Gwamnatin Oyo ta fadi inda ta ajiye kudaden.
Jihar Oyo
Samu kari