Jihar Oyo
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi magana kan makomar jam'iyyar PDP a zaben shekarar 2027. Ya ce masu sukar jam'iyyar za su sha mamaki a zaben 2027.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana ganawar Shugaba Bola Tinubu da Gwamna Seyi Makinde, wanda ya jaddada goyon bayansa ga Nyesom Wike.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tabo batun ficewa daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Gwamnan ha bayyana muhimmancin samun jam'iyya fiye da daya a kasa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde da yammacin ranar Alhams, sun shiga ganawar sirri a fadar shugaban kasa.
Kungiyar HEDA ta shigar da karar Gwamna Makinde gaban EFCC kan zargin karkatar da Naira biliyan 30 na tallafin Bodija; Gwamnatin Oyo ta fadi inda ta ajiye kudaden.
'Yan sanda sun gano kwarangwal din mutum a cikin kayan fasinja a babbar hanyar Legas zuwa Ibadan; an kama Lawal Ibrahim kan kisan abokin aikinsa.
’Yan bindiga sun kai hari gonar Aqua Triton a Ogunmakin a Ibadan da ke jihar Oyo, inda suka sace wani ɗan India tare da kashe jami’in ’yan sanda.
Olubadan na Ibadan, Oba Rashidi Ladoja, ya karyata rade-radin watsi da Alaafin na Oyo, yana mai jaddada haɗin kai da cigaban al'umma da kuma hukuncin kafofin sadarwa
Ministan Abuja, Nyesom Wike na gwabza rikici da 'yan siyasa masu rike da madafun iko. Yana rikici da gwamnonin Bauchi, Rivers, Oyo da sakataren APC na kasa.
Jihar Oyo
Samu kari