Jihar Oyo
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi tsokaci kan rikicinsa da Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo. Ya ce rikicin na da alaka da mukamin Minista.
Tankar mai ta buge ayarin motar Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, a Ibadan, inda ta kashe wani jami’in da ke tare da su, Ibrahim Hussaini.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya ce yana da cikakkiyar cancantar jagorantar Najeriya, tare da cewa ba zai goyi bayan Tinubu a 2027 ba. Ya yi gargadi kan rugujewar PDP.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana nadamar goyon bayan Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023, yana cewa sakamakon mulkin bai dace da burinsa ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya sha alwashin gudanar da zaben kananan hukumomi kafin ya bar mulki a shekarar 2027. Makinde ya kuma rantsar da shugabannin 0YSIEC.
Mai martaba Alaafin na jihar Oyo, Oba Abimbola Akeem Owoade, ya shirya nada 'dan shugaban kasa, Seyi Tinubu a sarautar Okanlomo na Ƙasar Yarbawa.
Kungiyar NLC ta kasa ta tabbatar da rasuwar tsohon sakatarenta na kasa, Peter Ozo-Eson a asibitin UCH da ke Ibadan, babban birnin jihar Oyo ranar Litinin.
Fasto Elijah Ayodele ya ce Naira miliyan 150 ba za su iya sayen takalmin da yake sawa ba, yana karyata zargin karɓar kuɗin sihiri daga Bayo Adelabu.
Jihar Oyo
Samu kari