
Jihar Oyo







Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bayyana cewa a watan Janairu, 2026 sanar da ɗan takarar da yake goyon bayan ya gaji kujerarsa a babban zaben 2027.

Bayan yada jita-jitar cewa Olubadan ya riga mu gidan gaskiya, Gwamnatin Oyo ta mayar da martani kan rade-radin inda ta ce babu kamshin gaskiya kan mutuwar basarake.

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana jimami da alhini bisa rasuwar shugaban majalisar sarakunam Arewa da ke Kudu, Alhaji Haruna Maiyasin Katsina.

Rahotanni sun tabbatar da cewa an birne Sarkin Sasa, Haruna Maiyasin Katsina, wanda ya rasu yana da shekara 125, a gidansa da ke Sasa, Ibadan, Oyo a yau Lahadi.

Makinde ya jajanta wa iyalan Sarkin Sasa, yana mai cewa rasuwarsa babban rashi ne ga al’ummar Hausa/Fulani, ya kuma yi masa addu’ar samun Aljanna Firdausi.

Rahotanni sun tabbatar da cewa an sanar da rasuwar Sarkin Sasa da ke Ibadan a jihar Oyo, Alhaji Haruna Maiyasin bayan ya shafe shekaru da dama a sarauta.

Bayan shafe tsawon lokaci ana rigima kan kujerar sarauta, kotun daukaka kara a Ibadan ta yi zama kan rigimar sarauta a jihar Oyo kan kujerar Soun na Ogbomoso.

Prince Ismaila ya yi karar Gwamna Makinde da wasu mutane 19 kan nadin Alaafin na Oyo, yana zargin cire shi daga masu neman kujerar ba tare da bin ka'ida ba.

Gwamna Seyi Makinde na Jihar Oyo ya bayyana cewa yana da burin shiga soja, amma hakan bai samu ba saboda wasu dalilai inda ya yaba wa tasirin marigayi yayansa.
Jihar Oyo
Samu kari