Jihar Osun
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya tabbatar da komawarsa jam'iyyar Accord, inda zai nemi wa’adi na biyu a 2026 bayan ficewarsa daga jam'iyyar PDP.
An yi wata yar dirama a wurin taro a jihar Osun lokacin da uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta gaji da abubuwan da Gwamna Adeleke ke yi a Ille Ife.
Kwamitin tantancewa na APC ya cire Omisore da wasu mutum shida daga takarar fitar da gwani na zaben kujerar gwamnan jihar Osun saboda matsalolin takardu.
Kwamishinan yada labarai na jihar Osun, Kolapo Alimi ya bayyana cewaGwamna Ademola Adeleke ya dade da yanke shawarar raba gari da PDP saboda rikici.
Rikicin shugabancin PDP ya tayar da jijiyoyin wuya bayan fitowar wasiƙar Gwamna Ademola Adeleke da ake zargin ya yi murabus daga jam'iyyar a Osun.
Gwamnatin jihar Osun da iyalai sun tabbatar da rasuwar shahararren masanin ilimin tarihi, Farfesa Abdulgafar Siyan Oyeweso bayan fama da gajeruwar rashin lafiya.
Gwamna Adeleke ya bayyana cewa rikicin cikin gida da ke addabar PDP a matakin kasa ne ya sa ya tattara kayansa ya bar jam'iyyar, ya gode da damar da ya samu.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya ayyana dokar hana fita ta sa’o’i 24 a garin Igbajo, da ke ƙaramar hukumar Boluwaduro bayan barkewar rikici.
Iyalan gidan sarauta sun tabbatar da rasuwar Sarkin Igbajo na 30 kuma tsohon shugaban APC na jihar Ogun, Oba Adegboyega Famodun, ya mutu ne ranar Juma'a.
Jihar Osun
Samu kari