Jihar Osun
A ranar 15 ga watan Disamba, 2025, wa'adin da INEC ta ba jam'iyyu na tsaida 'yam takara a zaben gwamnan Osun ya cika, za yi zaben a shekarar 2026.
Kamfanin raba wutar lantarki na Ibadan, IBEDC ya ce an fara samun karancin wuta a yankunan da ke karkashinsa saboda iya kason da yake samu kenan daga TCN.
An shiga tashin hankali a garin Ora da ke kan iyakar Osun da Kwara bayan ‘yan bindiga sun kashe basarake tare da sace tsohon jami’in Kwastam a wani sabon hari.
Wasu rahotanni sun yada cewa Hukumar DSS ta cafke malamin addinin Musulunci a jihar Osun bayan yada bidiyonsa yana zanga-zanga kan Falasɗinu amma ya karyata hakan.
Tsohon shugaban hukumar NIWA ta kasa, Oyebamiji ya samu nasarar zama dan takarar gwamnan jihar Osun a inuwar jam'iyyar APC bayan cimma yarjejeniya.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya ce zai cigaba da casa rawa babu fashi a rayuwarsa. Ya ce rawa ba ya hana shi gudanar da harkokin gwamnatin Osun.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana abubuwan da suka jawo ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa AP. Gwamna Adeleke ya ce yana matukar kaunar PDP.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya damu zama ɗan takarar gwamnan jihar Kwanaki kadan bayan ya sanar da sauya sheka daga PDP.
An bayyana Gwamna Ademola Adeleke a matsayin wanda ya lashe zaben fitar da gwani na jam'iyyar Accord, hakan na zuwa ne awanni bayan ya yanki kati.
Jihar Osun
Samu kari