Jihar Ondo
Wani matashin mai tsaron gona ya yi karfin hali. Sule Gende ya hada kai da abokansa don a sace shi. Ya nemi a biyasu miliyoyin Naira a matsayin fansa.
Wata kotun tarayya ta kori karar da PDP ta shigar da dan takarar APC kuma gwamnan jihar Ondo. Kotun ta ce PDP ta yi jinkirin shigar da karar inda ta saba dokar zabe.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa cire tallafin man fetur da daidaita canjin kudade abu ne mai muhimmanci domin ceto Najeriya daga rushewar tattalin arziki.
Wasu yan jam'iyyar PDP sun ga ta kansu yayin aka ki karbarsu a APC bayan sun sauya sheka a jihar Ondo da ke Kudancin Najeriya makwanni kadan bayan gudanar da zabe.
Zaɓabɓen gwamnan jihar Ondo kuma gwamna mai ci, Lucky Aiyedatiwa da mataimakinsa sun gabatar da satifiket na lashe zaɓe ga shugaban kasa Bola Tinubu.
Wasu daga cikin 'yan takarar da suka fafata a zaben gwamnan jihar Ondo, sun nuna goyon bayansi ga Gwamna Lucky Aiyedatiwa. Sun bayyana cewa sun amince da nasararsa.
Gwamnan jihar Ondo ya kare kansa kan rashin barin Ganduje ya rike takardar shaidar naarar da ya samu a zaben da aka kammala ranar Asabar da ta gabata.
Jam'iyar PDP ta shigar da karar Abdullahi Ganduje wajen Bola Tinubu kan maganar kwace mulki a Oyo da Osun. Ta ce kalaman za su iya tayar da hankali
Shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana kokarin da suka yi wurin tabbatar da nasarar jam'iyyar APC a jihar ba tare da katsalandan ba daga wasu bangare.
Jihar Ondo
Samu kari