Jihar Ondo
Rundunar 'yan sanda ta ce wani miji ya kona matarsa da kansa yayin da suka samu matsala a gidan aure. mijin ya kulle matarsa a daki ya cinna wa kansu wuta da fetur.
Wasu tarin 'yan acaba sun kai hari caji ofis din 'yan sanda a jihar Ondo. Sun yi rbdugu ga 'yan sanda tare da kwace wayar jami'i. An kama 'yan acaba biyu.
Mataimakin shugaban karamar hukumar Ikale ta Arewa ya rasu bayan rashin lafiya a jihar Ondo. Gwamnan Ondo ya yi jimamin rasuwar mataimakin ciyaman din.
Farashin kayayyakin ya yi kasa sosai a birnin Akure na jihar Ondo. Farashin kayayyakin ya fadi kasa a kasuwannin birnin Akure. Kwaki da taliya duk sun yi kasa.
Gwamnan soji na farko a jihar Ondo, Ita David Ikpeme ya rasu bayan fama da rashin lafiya. Gwamnan Ondo na yanzu ya yi jimamin rashin tare da alkawarin masa jana'iza.
Wani matashin mai tsaron gona ya yi karfin hali. Sule Gende ya hada kai da abokansa don a sace shi. Ya nemi a biyasu miliyoyin Naira a matsayin fansa.
Wata kotun tarayya ta kori karar da PDP ta shigar da dan takarar APC kuma gwamnan jihar Ondo. Kotun ta ce PDP ta yi jinkirin shigar da karar inda ta saba dokar zabe.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa cire tallafin man fetur da daidaita canjin kudade abu ne mai muhimmanci domin ceto Najeriya daga rushewar tattalin arziki.
Wasu yan jam'iyyar PDP sun ga ta kansu yayin aka ki karbarsu a APC bayan sun sauya sheka a jihar Ondo da ke Kudancin Najeriya makwanni kadan bayan gudanar da zabe.
Jihar Ondo
Samu kari