
Jihar Ondo







Bayan shan kaye a zaben gwamna a 2024 da aka gudanar a Ondo, jam’iyyar NNPP ta dakatar da Olugbenga Edema da mataimakinsa Rotimi Adeyemi daga cikinta.

Gwamnatin Ondo ta ware N634m don biyan kudin WASSCE na 2024/2025 ga dalibai sama da 23,000, da nufin ba 'ya'yan talakawa damar yin karatu ba tare da matsala ba.

Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya karbi rantsuwar kama aiki a matsayin sabon gwamnan jihar Edo bayan ya lashe zaben 16 ga watn Nuwamba, 2024 karƙashin APC.

Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa zanga-zanga ta barke a jihar Ondo wanda ya yi sanadin asarar dukiyoyi da kuma kona ofishin yan sanda bayan zargin mutuwar matashi.

Matar tsohon gwamnan Ondo da ya rasu, Rotimi Akeredolu ta koka kan yadda marigayin bai ji shawarwarin da ta ba shi ba inda ta ce dai bai mutu ba yanzu.

Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun tare matafiya a jihar Ondo. 'Yan bindigan sun sace fasinjoji masu yawa tare da tursasa su zuwa cikin daji.

Gwamnan jihar Ondo, Lucky Orimisan Aiyedatiwa ya sallami mata biyu daga cikin tawagar hadimai masu taimaka masa kan harkokin hulɗa da jama'a da yaɗa labarai.

Wani mummunan hatsarin mota ya ritsa da wasu motocin haya guda biyu a jihar Ondo. Lamarin ya jawo fasinjoji akalla 30 sun rasu bayan sun kone kurmus.

Wani malamin addini kuma limami a jihar Ondo ya fusata matuka da 'yan kungiyar asiri suka kashe mata da dansa. Ya yi ruwan kalaman tsinuwa kan makasan.
Jihar Ondo
Samu kari