Jihar Ondo
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa, ya umarci binciken rikicin taron APC na mazabu wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutum biyu da jikkatar wasu uku.
Mahara sun kashe Oba Kehinde Jacob Falodun na Agamo a Ondo. Yan sanda da Amotekun sun fara bincike bayan an tsinci gawar sarkin da raunukan bindiga.
'Yan daba sun kai hari wajen taron jam'iyyar APC a jihar Ondo. An kashe mutane biyu tare harbin kanin shugaban jam'iyyar APC na jihar. 'Yan sanda sun yi bayani.
Ana zargin wasu yan daba sun farmaki sakatariyar jam'iyar APC a jihar Ondo inda suka raunata shugabanta da kuma wani jami'in hukumar NDDC yayin harin.
Wasu daga cikin hadiman gwamnan jihar Ondo, Lucky Orimisan Aiyedatiwa, sun ajiye mukamsu. Sun bayyana dalilin da ya sa suka hakura da yin aikinsu.
Hukumar NSCDC ta kama malamai biyu a Owo, jihar Ondo, bisa zargin gallaza wa yara ƙanana, lamarin da ya sabawa dokar kare hakkin yara na Najeriya.
TCN zai katse wuta a Ondo da Okitipupa daga 2 zuwa 5 ga Fabrairu, 2026, domin gudanar da aikin gyara a tashar Ife/Ondo don inganta rarraba wutar lantarki a yankin.
Sarki a jihar Ondo mai shekara 22, Oba Oloyede Adekoya Akinghare II ya gargadi jama'a masu yunkurin raina shi saboda karancin shekarun da ya ke da su.
Jami'an Amotekun da me sintiri a jihar Ondo sun tabbatar da kama wata mota dauke da Hausawa 38 inda suka jami'an suka ce ba su gamsu da yadda aka gan su ba.
Jihar Ondo
Samu kari