
Jihar Ondo







Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa zanga-zanga ta barke a jihar Ondo wanda ya yi sanadin asarar dukiyoyi da kuma kona ofishin yan sanda bayan zargin mutuwar matashi.

Matar tsohon gwamnan Ondo da ya rasu, Rotimi Akeredolu ta koka kan yadda marigayin bai ji shawarwarin da ta ba shi ba inda ta ce dai bai mutu ba yanzu.

Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun tare matafiya a jihar Ondo. 'Yan bindigan sun sace fasinjoji masu yawa tare da tursasa su zuwa cikin daji.

Gwamnan jihar Ondo, Lucky Orimisan Aiyedatiwa ya sallami mata biyu daga cikin tawagar hadimai masu taimaka masa kan harkokin hulɗa da jama'a da yaɗa labarai.

Wani mummunan hatsarin mota ya ritsa da wasu motocin haya guda biyu a jihar Ondo. Lamarin ya jawo fasinjoji akalla 30 sun rasu bayan sun kone kurmus.

Wani malamin addini kuma limami a jihar Ondo ya fusata matuka da 'yan kungiyar asiri suka kashe mata da dansa. Ya yi ruwan kalaman tsinuwa kan makasan.

Rikicin kungiyar asiri ya yi sanadin mutuwar mutane hudu, ciki har da matar malamin Musulunci da kuma dansa, wanda ya faru a Owo da ke jihar Ondo.

Jam'iyyar APC ta lashe kananan hukumomi 16 cikin 18 da aka fadi sakamakonsu a jihar Ondo, yayin da PDP ta jaddada aniyarta na kin shiga zaben ciyamomin.

Yayin da aka gudanar da zaben kananan hukumomi a Ondo, Hukumar ODIEC ta soke zabe a wata karamar hukuma saboda tsohon tambarin NNPP da aka yi amfani da shi.
Jihar Ondo
Samu kari