Zaben Ondo
A nan za ku ji jerin wasu Jihohin da Gwamnoninsu su ke rigima da Mataimakansu a halin yanzu. A binciken da mu ka yi, kusan duka jihohin daga Kudu su ke.
Hukumar zabe ta ƙasa INEC mai zaman kanta ta fitarda cikakken jadawalin zaben gwamnoni a jihohin Edo da Ondo wanda zai gudana a shekara mai zuwa 2024.
Sakatariyar gwamnatin jihar Ondo, Princess Odu ta bayyana cewa lokaci ya yi da za a zaɓi mace a matsayin gwamna tun bayan dawowar mulkin demokuradiyya a 1999.
Akalla mambobin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) 63 ne suka sauya sheka zuwa APC mai mulki a karamar hukumar Idanre ta jihar Ondo a ranar Juma’ar nan.
Jita-jita sun fara yawo a gari Gwamnan jihar Ondo ya mutu wajen neman magani. Gwamnan rikon kwarya na jihar ya yi magana kan rade-radin mutuwar Rotimi Akeredolu
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta lashe mafi rinjayen kujeru a majalisar dokokin jihar Ondo a zaben da aka gudanar a ranar Asabar, 18 ga watan Maris.
Dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya samu kuri'u mafi yawa wajen lashe zabe a jihar Ondo.Ya yi kasa-kasa da sauran abokan hamayyarsa.
Kotun Koli a ranar Laraba, 28 ga watan Yuli, ta tabbatar da sake zaben Rotimi Akeredolu a matsayin gwamnanOndo bayan takaddama mai karfi da Eyitayo Jegede.
Kotun daukaka kara a Akure, jihar Ondo ta yi watsi da karar da dan takarar gwamna a jihar na jam'iyyar PDP, Mr Eyitayo Jegede ya shigar na kallubalantar nasarar
Zaben Ondo
Samu kari