Zaben Ondo
Gwamna Lucky Aiyedatiwa na jihar Ondo ya dakatar da ciyamomin kananan hukumomi 18 a jihar sa kuma kansiloli 33 kwanaki kadan bayan hawa karagar mulki.
Wata mata ta haddasa gaba tsakanin Gwamna Rotimi Akeredolu da Mataiakinsa. Marigayi gwamna Rotimi Akeredolu ya yarda da Lucky Aiyedatiwa kafin a ci amanarsa.
Tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ya rasu a ranar 27 ga watan Disamba, hakan ya jawo binciken sauran tsaffin gwamnonin jihar da suka mutu.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi wa sabon gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa nasiha bayan da aka rantsar da shi matsayin gwamna biyo bayan mutuwar Akeredolu.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya kai ziyara wurin Shugaba Tinubu kan shirye-shiryen siyasar 2024 da ake shirin gudanarwa a jihar Ondo kwana biyu bayan mutuwar Rotimi.
Malamin addini mazaunin jihar Ondo, Prophet Ifetayo Afinjuomo, ya yi ikirarin cewa ya hango wani mutum daga karamar hukumar Ileoluji/Okeigbo na jihar ya zama gwamna.
Kasa da awanni 24 da rantsar da Lucky Aiyedatiwa matsayin sabon gwamnan jihar Ondo, wani kwamishinan jihar ya ajiye aikinsa. Ya fadi dalilin murabus dinsa.
Rahotannin da ke fitowa daga jihar Ondo na nuni da cewa Lucky Aiyedatiwa ya isa gidan gwamnatin jihar don bikin rantsar da shi. An tsara rantsar da shi karfe 4.
Mun kawo abubuwan da za su sa a rika tunawa da tsohon Gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu. Abubakar Malami da kungiyoyin Fulani irinsu Miyetti Allah sun yake shi.
Zaben Ondo
Samu kari