Omoyele Sowore
Bayan karar da yan jarida suka kai, Jami'an yan sanda sun damke matasan da suka yiwa mai kamfanin jaridar Sahara Reporters, Omoyele Sowore, ribiti yau a kotu.
Sowore ya sha duka a hannun wasu 'yan daba da suka zo wurin shari'ar Nnamdi Kanu. 'Yan sanda sun ga abin da ya faru, amma suka raba fadan suka janye Sowore a wu
Festus Keyamo ya bayyana cewa zai matsa wa hukumomin tsaro don nemo da hukunta wadanda suka kashe Olajide, kanin shahararren dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore.
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Edo ta tabbatar da kisan Felix Olajide Sowore, kanin mawallafin jaridar Sahara Reporters, Omoyele Sowore da safiyar yau Asabar.
An saki mawallafin jaridar SaharaReporters, Sowore bayan dage karar Nnamdi Kanu. An kame Sowore ne da wasu mutane yayin wata zanga-zanga a Abuja da safiyar yau.
Yayin da ake ci gaba da shari'ar Nnamdiu Kanu a babbar kotun tarayya dake Abuja, jami'an tsaro sun yi ram da Omoleye Sowere. Har yanzu dai ba ji abinda ke faruw
Yanzun nan 'yan sanda suka harbe mawallafin gidan jaridar Sahara Reporters a babban birnin tarayya Abuja. Tuni aka garzaya dashi asibiti don duba lafiyarsa.
Dan rajin kare hakkin dan Adam, Sowore ya bukaci 'yan Najeriya dake zaune a Landan da su mamaye bakin asibitin da shugaba Buhari zai kasance don duba lafiyarsa.
Sowore ya bayyana a gaban kotu jiya Talata domin sauraran kara tare da wasu mutane hudu. Ya bayyana a kotun tare da wani mutumin da yafi kama da Boka a kotun.
Omoyele Sowore
Samu kari