Omoyele Sowore
Gwamnatin Najeriya ta gurfanar da Omoyele Sowore tare da Facebook da shafin X bisa zargin laifukan yanar gizo saboda sakonnin da ya kira Bola Tinubu ɗan daba.
A yan kwanakin nan, dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya dura kan wasu gwamnonin Arewacin Najeriya inda ya kalubalnatarsu kan zargin rashin katabus a wasu bangarori.
Hukumar DSS ta tura bukata ga kamfanin X domin goge rubutu da shafin fitaccen dan gwagwarmayar nan, Omoyele Sowore, lamarin dai ya haifar da ce-ce-ku-ce.
Lauyan Omoyele Sowore ya rubutawa kamfanin Meta kan bukatar rufe shafin Sowore na Facebook. Lauyan ya bukaci Bola Tinubu ya shigar da kara da kan shi.
Hukumar DSS ta baiwa shafin sada zumunta X wa'adin awanni 24 don cire wani rubutu na Omoyele Sowore da ya yi kan zargin Bola Tinubu da makaryaci a Brazil.
'Yan gwagwarmaya da dama a Najeriya sun buga shari'a da hukumomin gwamnati a lokuta daban daban, Jafar Jafar, Omoyele Sowore, Hamdiyya Sidi, IG Wala na cikinsu
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya karyata zargin matashi dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore da ya yi zarge-zarge kan gwamnatinsa da cin zarafi.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta saki dan gwagwarmaya Omoyele Sowore a yammacin Juma'a. Sowore ya yi godiya bisa wadanda suka tsaya masa wajen ganin ya fito.
Kungiyar Amnesty International mai kare hakkin dan adam da zargi rungunar 'yan sanda da yi wa Omoyele Sowore rauni a hannu bayan tsare shi a Abuja ranar Laraba.
Omoyele Sowore
Samu kari