Ogun
Hadimin sanatan Ogun ta Gabas kuma tsohon gwamnan jihar, Gbenga Daniel ya ce har yanzu APC ba ta sanar da su batun dakatar fa ubangidansa a hukumance ba.
A labarin nan, za a ji yadda hukumar NDLEA ta samu nasarar wargatsa wasu dillalan miyagun kwayoyi a Najeriya, har sun samu zama gidan kaso na shekaru.
APC Ogun ta dakatar da Sanata Daniel da Hon. Folarin bisa zargin cin dunduniyar jam’iyya, bayan kin kare kansu da kuma tursasa mambobi su janye ƙorafe-ƙorafe.
Yar takarar jam’iyyar APC, Misis Adesola Ayoola-Elegbeji, ta lashe zaben cike gurbi na majalisar wakilai da aka gudanar a mazabar Remo, jihar Ogun da kuri'u 41,237.
Jam'an tsaro sun cafke shugaban jam'iyyar PDP na jihar Ogun tare da wasu jami'an hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC), bayan an samu kudade a wajensu.
Jam’iyyar ADC a jihar Ogun ta zargi ’yan sanda da tarwatsa taronta duk da samun izini, ta ce APC na amfani da jami’an tsaro wajen cin moriyar siyasa.
Rahotanni daga rundunar sojin Najeriya sun nuna cewa an samu wata fashewa a dakin ajiya da je Barikin Ilese a jihar Ogun amma babu wanda ya rasa ransa.
‘Yan sandan jihar Ogun sun kama mutum biyu dauke da kokon kan mutane uku a yankin Ijebu, lamarin da ya janyo tunawa da irin makamancin haka a baya.
Mataimakin mai horar da yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Shooting Stars ya fadi kuma ya mutu ana tsakiyar atisaye a filin wasan kwallon kafa a jihar Ogun.
Ogun
Samu kari