Ogun
An tabbatar da cewa jami'ar a hukumar LASRRA, Hajiya Serifat Olubukola Talabi, ta rasu kwana hudu kafin ritayarta da kuma zagayowar ranar haihuwarta.
Bayan mutuwar marigayi Sarkin Ijebu da aka birne bisa tsarin Musulunci, mutuwarsa ta haifar da rikici tsakanin masu ra’ayin gargajiya da na addini.
Kamfanin CCETC na kasar Sin zai gina tashar wutar lantarki da wurin masana’antu a Ogun, yayin da Gwamna Abiodun ke jawo masu zuba jari don bunkasa tattalin arziki.
Kwamishinan ‘yan sanda a Ondo, Adebowale Lawal, ya ce an samu bindigogi, harsasai da magungunan tsafi daga hannun wadanda ake zargi da shirin kashe Sarki.
Ana zargin tirelar simintin Dangote ta haddasa mummunan hatsari a jihar Ogun inda mutum biyar suka mutu bayan ta rasa birki ta buge adaidaita sahu a Papalanto–Ilaro.
Rahotanni daga jihar Ogun sun bayyana cewa wata tanka da ta dauko man fetur ta fashe a kan totin Abeokuta zuwa Sagamu, ana fargabar mutane da dama sun mutu.
Sarkin Musulmi a Najeriya, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya kai ziyara ta ta’aziyya ga dangin marigayi Awujale na Ijebu, Oba Sikiru Kayode Adetona.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da iska mai karfi a fadin kasar nan, tare da gargadin cewa akwai yiwuwar ambaliyar ruwa a Legas, Ogun, da Oyo.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Gbenga Daniel ya ce akwai bukatar ƴan Najeriya sun sake zaɓen Bola Tinubu a 2027 idan suna son ci gaba da morar ayyukan alheri.
Ogun
Samu kari