Ogun
Yankin Yarbawa sun goyi bayan kafa ‘yan sandan jihohi da hukuncin kisa ga masu garkuwa, domin magance hare-haren yan bindiga da rikice-rikicen tsaro a Najeriya.
Tsohon Gwamnan Ogun, Olusegun Osoba, ya bayyana dalilin da ya kawo ƙarshen tallafin aikin hajji da Umra, inda ya karkatar da kuɗin zuwa ilimi da kayan makarantu.
Iyalai sun tabbatar da raauwar tsohon hadimin gwamnan jihar Legas, Alhaji Lateef Jakande yana da shekaru 75 a duniya, za a sanar da lokacin jana'izarsa.
’Yan sanda sun cafke Gandonu Lowe a Yewa ta Kudu bayan kama shi yana yunkurin tserewa da gawar matarsa da ya nade cikin buhu ya ɗaure a babur dinsa.
Yan kasuwa da masu ruwa da tsaki a harkokin noma sun jinjina wa gwamnatin tarayya bisa yadda tsadar kayan abinci ke kara a jihohi iirinsu Kwara, Ogun da Oyo.
Majalisar Wakilai ta fara tattake wuri kan kudirin kirkiro jihar Ijebu daga cikin Ogun, an mika shi ga kwamitin gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya don nazari.
An tabbatar da cewa jami'ar a hukumar LASRRA, Hajiya Serifat Olubukola Talabi, ta rasu kwana hudu kafin ritayarta da kuma zagayowar ranar haihuwarta.
Bayan mutuwar marigayi Sarkin Ijebu da aka birne bisa tsarin Musulunci, mutuwarsa ta haifar da rikici tsakanin masu ra’ayin gargajiya da na addini.
Kamfanin CCETC na kasar Sin zai gina tashar wutar lantarki da wurin masana’antu a Ogun, yayin da Gwamna Abiodun ke jawo masu zuba jari don bunkasa tattalin arziki.
Ogun
Samu kari