Sarkin Kano
Jagoran NNPP na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso ya halarci taron masu ruwa da tsaki kan gyaran kundin tsarin mulki tare da Gwamna Abba Kabir da Sarki Muhammadu Sanusi.
Al'ummar jihar Kano sun shiga firgici bayan tabbatar da batan wani maciji wanda Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya bukaci 'yan sanda su binciki lamarin.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dinkin duniya ta bayyana Farfesa Rabia Sa’id a matsayin daya daga cikin 'yan kwamitin duba illolin makamin nukiliya a duniya.
Gwamna Abba Kabir Yusuf bai ji daɗin rashin zuwan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu giɗan gwamnatin Kano ba lokacin da ya je ta'aziyyar Aminu Ɗantata.
A jiya Juma'a 18 ga watan Yulin 2025, Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya jagoranci bude sabon masallacin Jumu’a a Zawaciki da ke jihar Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai je jihar Kano ta'aziyyar rasuwar Alhaji Aminu Alhassan Dantata a yau Juma'a. Abba Kabir Yusuf ne zai karbi shugaban kasar.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya umarci saukar da tuta kasa-kasa a fadarsa da ke Kano domin nuna alhini kan rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari.
Goggo Ummahani da Yaya Jidde, iyalan gidan Sarkin Kano Sanusi I, sun rasu, inda Sarkin Kano Muhammad Sanusi II ya jagoranci sallar jana’izarsu a Kano.
Shugaba Bola Tinubu, shugabanni a Najeriya, yan siyasa da kuma sarakuna sun halarci jana'izar da aka gudanar da yammacin jiya Talata inda Sanusi II bai samu zuwa ba.
Sarkin Kano
Samu kari