Sarkin Kano
Buba Galadima ya karyata yiwuwar Kwankwaso ya haɗa kai da Tinubu a 2027, ya ce NNPP ce za ta tantance shugaban Najeriya yana mai jaddada karfin Kwankwaso.
Jam'iyyar NNPP mai mulki a jihar Kano ta nuna rashin gamsuwarta da sakamakon zaben kujerar majalisar dokokin jiha ta Ghari, Tsanyawa da aka gudanar.
Bayan bincike kan zargin da ake yi masa, Masarautar Kano ta sauke Mai unguwar Yan Doya, Malam Murtala Husaini, saboda zargin karya doka, kin bin umarnin Sarki.
Bayan faruwar hatsarin jirgin sama a kasar Ghana, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya jajanta wa kasar Ghana da kuma iyalan wadanda suka rasa rayukansu.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya karbi bakuncin sarakunan gargajiya daga jihar Yobe da kuma Jamhuriyar Nijar inda suka yi masa mubaya'a da nuna goyon baya.
Shahararren mawaki a Arewacin Najeriya, Ali Jita ya samu sarautar mai unguwa a 'Ado Bayero Royal City;, Darmanawa da ke jihar Kano a bikin nadin gargajiya.
Mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa tun farko Najeriya ta ɗauki matakan da za su kawo ta cikin matsalar tattalin arziki.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya fusata kan harin da aka kai wa Sadiq Gentle da ya yi ajalinsa bayan kwantar da shi a asibiti. Abba ya bukaci kama 'yan daban.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana yadda aka rasa dabi'u masu kyau da tarbiyya musamman a tsakanin yan siyasa inda ya gargadi nada barayi mukamai.
Sarkin Kano
Samu kari