Sarkin Kano
Rahotanni sun bayyana cewa sarakunan Kano, Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II sun yi babbar sallah cikin kwanciyar hankali duk da rikicin sarauta.
Mai martaba sarki na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya hakura da hawan sallah da ya fara shirin yi bayan tattaunawa da gwamnatin Abba Kabir Yusuf.
A labarin nan, za a ji cewa Fadar Nasarawa da Sarkin Kano 15, Aminu Ado Bayero ke jagoranta ta fitar da abubuwan da za Su wakana da Sallah babba a madadin hawa.
Mai martaba Aminu Ado Bayero ya dakatar da shirin hawan sallah a jihar Kano a 2025. Aminu Ado ya ce babu hawan salla a bana sabdo matsalolin tsaro a jihar.
Rundunar ƴan sanda ta jaddada cewa haramcin hawan sallah da ta ƙaƙaba tun karamar sallah yana nan daram saboda barazanar tsaron da ake hange tana nan.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya umarci dukkan hakiman masarautarsa su fara shirin hawan babbar sallah da za a gudanar cikin makon nan da muke ciki.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya koka kan matsalar talaucin da ake fama da ita a kasar nan. Sanusi II ya ce shugabanni ba su san menene talauci ba.
Sarkin Kano, Mai martaba, Muhammadu Sanusi II, ya yi godiya na musamman ga Allah da Gwamna Abba Kabir bisa dawowa kujerar sarautar da aka tsige shi.
Duk da rigimar sarauta da ake ciki, Sarkin Kano, Sarki Muhammadu Sanusi II, ya karbi bakuncin mataimakin gwamna domin zaman addu'o'i na musamman.
Sarkin Kano
Samu kari