Sarkin Kano
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Mai Martaba Sarki Muhammadu Sanusi II ya naɗa Alh. Bashir Yusuf Madaki a matsayin Sabon Dagacin Garin Kenfawa.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya sanar da rana da lokacin bikin nadin sarautar Yariman Kano, Alhaji Ahmed Abbas Sanusi a fadar sarkin Kano da ke Kofar Kudu.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya kai ziyara ta musamman ga Muhammadu Sanusi II a fadarsa da ke birnin Kano inda ya ce jihar na da muhimmanci a siyasa.
Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya yi sabon nadi a masarautarsa. Sarkin ya nada yayansa Sanusi Ado Bayero a matsayin sabon Galadiman Kano.
Yayin da Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi hawan Babban Daki, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, ya halarci taron sarakunan Arewa da aka gudanar a birnin Kaduna.
Sarki Muhammadu Sanusi II zai jagoranci hawan babban daki a jihar Kano bayan dawowa daga London. Hakan na zuwa ne bayan sarki Aminu Ado ya tafi Kaduna.
Yayin da ake dakon hukuncin kotu kan rigimar masarautar Kano, Aminu Ado Bayero ya yabawa Shugaba Bola Tinubu bisa kafa hukumar raya kiwo da makiyaya ta kasa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta tabbatar da mutuwar dan daba Baba Beru bayan an harbe shi da bindiga. An harbi Beru ne yayin da 'yan daba suka kai hari.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kai ziyara ga tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar a birnin London ranar Asabar 19 ga Afrilun 2025.
Sarkin Kano
Samu kari